• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Waje Ya Kai Karar Babban Sakatare Kan Zargin Alfasha

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
in Labarai, Manyan Labarai, Siyasa
0
Ministan Harkokin Waje Ya Kai Karar Babban Sakatare Kan Zargin Alfasha
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da alama Babban Sakatare Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar, Ambasada Adamu Lamuwa na cikin halin ha’ula’i sakamakon zargin neman tarawa da wata ma’aikaciya da ake yi masa.

Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ya rubuta wasika zu-wa ga ofishin Shugabar Ma’aikatan tarayya, Dr. Folasade Yemi-Esan, inda ya bukaci ta dauki mataki kan Lamuwa bisa zargin cin zarafin Misis Simisola Fajemi-rokun.

  • Bayan Rasa Kujerar Minista Da Wata 10, Shetti Ta Yi Aure
  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Halarci Taron Ministocin BRICS Da Kuma Gana Da Takwarorinsa Na Habasha Da Afirka Ta Kudu

Takardar korafin na kunshe ne a cikin wata wasika da aka mika wa manema laba-rai, mai kwanan wata 27 ga Mayu, 2024, mai take; ‘RE: Korafi a Hhukumance Game da cin zarafin Misis Simisola Fajemirokun Ajayi wanda Ambasada Ibrahim Adamu Lamuwa (Babban Sakataren Ma’aikatar Harkokin Waje ya yi)”

A cikin wasikar da ya sanya wa hannu, ministan ya ce, “Ya zama dole in rubuta domin in sanar da ku karar da aka shigar a kan babban sakataren ma’aikatar harkokin wajen kasar nan, Ambasada Ibrahim Adamu Lamuwa kan zargin cin zaraf-in mata.“Bisa la’akari da girman al’amarin, ina ganin ya zama dole in jawo hankalinku kan lamarin domin lura da shi yadda ya kamata.

“Muna rokkon a hada da kwafin takardar korafin da na samu ta sakon imel. Kuma a shirye nake da na baku duk wani goyon baya da hadin kai da kuke bukata game da lamarin domin ganin kun sauke duk nauyin da ya rataya a wuyanku.”

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Da aka tuntubi mai bai wa minista Alkassim Abdulkadir shawara na musamman kan harkokin yada labarai da dabarun sadarwa, cewa ya yi, “Hukumomin da suka dace na bin diddigin lamarin.”

Kundin tsarin mulkin Tarayyar Nijeriya na shekarar 1999 da aka yi yi wa kwaskwarima bai amince da cin zarafi ta fuskar jima’i ba.
Sashe na 352 ya bayyana cewa “Duk mutumin da ya ci zarafin wani da nufin ya ni’imtu da jikinsa ko jikinta bisa jin dadi na al’ada ya tafka babban laifin da zai bayu zuwa hukiuncin dauri na shekaru 14 a gidan kaso.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbujaAlfashaMinistaMinisterRomance
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin: Kakaba Takunkumin Kashin Kai Ya Sabawa Tsarin Mulkin MDD Da Dokar Kasa Da Kasa

Next Post

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

Related

‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

13 minutes ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

51 minutes ago
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano
Labarai

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

3 hours ago
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

4 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

7 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

8 hours ago
Next Post
Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

LABARAI MASU NASABA

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.