• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Waje Ya Kai Karar Babban Sakatare Kan Zargin Alfasha

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
Minista

Da alama Babban Sakatare Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar, Ambasada Adamu Lamuwa na cikin halin ha’ula’i sakamakon zargin neman tarawa da wata ma’aikaciya da ake yi masa.

Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ya rubuta wasika zu-wa ga ofishin Shugabar Ma’aikatan tarayya, Dr. Folasade Yemi-Esan, inda ya bukaci ta dauki mataki kan Lamuwa bisa zargin cin zarafin Misis Simisola Fajemi-rokun.

  • Bayan Rasa Kujerar Minista Da Wata 10, Shetti Ta Yi Aure
  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Halarci Taron Ministocin BRICS Da Kuma Gana Da Takwarorinsa Na Habasha Da Afirka Ta Kudu

Takardar korafin na kunshe ne a cikin wata wasika da aka mika wa manema laba-rai, mai kwanan wata 27 ga Mayu, 2024, mai take; ‘RE: Korafi a Hhukumance Game da cin zarafin Misis Simisola Fajemirokun Ajayi wanda Ambasada Ibrahim Adamu Lamuwa (Babban Sakataren Ma’aikatar Harkokin Waje ya yi)”

A cikin wasikar da ya sanya wa hannu, ministan ya ce, “Ya zama dole in rubuta domin in sanar da ku karar da aka shigar a kan babban sakataren ma’aikatar harkokin wajen kasar nan, Ambasada Ibrahim Adamu Lamuwa kan zargin cin zaraf-in mata.“Bisa la’akari da girman al’amarin, ina ganin ya zama dole in jawo hankalinku kan lamarin domin lura da shi yadda ya kamata.

“Muna rokkon a hada da kwafin takardar korafin da na samu ta sakon imel. Kuma a shirye nake da na baku duk wani goyon baya da hadin kai da kuke bukata game da lamarin domin ganin kun sauke duk nauyin da ya rataya a wuyanku.”

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

Da aka tuntubi mai bai wa minista Alkassim Abdulkadir shawara na musamman kan harkokin yada labarai da dabarun sadarwa, cewa ya yi, “Hukumomin da suka dace na bin diddigin lamarin.”

Kundin tsarin mulkin Tarayyar Nijeriya na shekarar 1999 da aka yi yi wa kwaskwarima bai amince da cin zarafi ta fuskar jima’i ba.
Sashe na 352 ya bayyana cewa “Duk mutumin da ya ci zarafin wani da nufin ya ni’imtu da jikinsa ko jikinta bisa jin dadi na al’ada ya tafka babban laifin da zai bayu zuwa hukiuncin dauri na shekaru 14 a gidan kaso.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025
Labarai

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Next Post
Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ɗan Majalisa Na Shekarar 2025: Benjamin Okezie Kalu

October 26, 2025
An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.