ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, September 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Waje Ya Kai Karar Babban Sakatare Kan Zargin Alfasha

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Minista

Da alama Babban Sakatare Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar, Ambasada Adamu Lamuwa na cikin halin ha’ula’i sakamakon zargin neman tarawa da wata ma’aikaciya da ake yi masa.

Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ya rubuta wasika zu-wa ga ofishin Shugabar Ma’aikatan tarayya, Dr. Folasade Yemi-Esan, inda ya bukaci ta dauki mataki kan Lamuwa bisa zargin cin zarafin Misis Simisola Fajemi-rokun.

  • Bayan Rasa Kujerar Minista Da Wata 10, Shetti Ta Yi Aure
  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Halarci Taron Ministocin BRICS Da Kuma Gana Da Takwarorinsa Na Habasha Da Afirka Ta Kudu

Takardar korafin na kunshe ne a cikin wata wasika da aka mika wa manema laba-rai, mai kwanan wata 27 ga Mayu, 2024, mai take; ‘RE: Korafi a Hhukumance Game da cin zarafin Misis Simisola Fajemirokun Ajayi wanda Ambasada Ibrahim Adamu Lamuwa (Babban Sakataren Ma’aikatar Harkokin Waje ya yi)”

ADVERTISEMENT

A cikin wasikar da ya sanya wa hannu, ministan ya ce, “Ya zama dole in rubuta domin in sanar da ku karar da aka shigar a kan babban sakataren ma’aikatar harkokin wajen kasar nan, Ambasada Ibrahim Adamu Lamuwa kan zargin cin zaraf-in mata.“Bisa la’akari da girman al’amarin, ina ganin ya zama dole in jawo hankalinku kan lamarin domin lura da shi yadda ya kamata.

“Muna rokkon a hada da kwafin takardar korafin da na samu ta sakon imel. Kuma a shirye nake da na baku duk wani goyon baya da hadin kai da kuke bukata game da lamarin domin ganin kun sauke duk nauyin da ya rataya a wuyanku.”

LABARAI MASU NASABA

Na Miƙa Kaina Ga Hukumomin Tsaro – Sanata Shehu Buba

Babu Dalilin Da Zai Sa Nijeriya Yin Talauci – Obasanjo

Da aka tuntubi mai bai wa minista Alkassim Abdulkadir shawara na musamman kan harkokin yada labarai da dabarun sadarwa, cewa ya yi, “Hukumomin da suka dace na bin diddigin lamarin.”

Kundin tsarin mulkin Tarayyar Nijeriya na shekarar 1999 da aka yi yi wa kwaskwarima bai amince da cin zarafi ta fuskar jima’i ba.
Sashe na 352 ya bayyana cewa “Duk mutumin da ya ci zarafin wani da nufin ya ni’imtu da jikinsa ko jikinta bisa jin dadi na al’ada ya tafka babban laifin da zai bayu zuwa hukiuncin dauri na shekaru 14 a gidan kaso.

Minista
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas

MASU ALAKA

Na Miƙa Kaina Ga Hukumomin Tsaro – Sanata Shehu Buba
Labarai

Na Miƙa Kaina Ga Hukumomin Tsaro – Sanata Shehu Buba

September 14, 2026
Minista
Labarai

Babu Dalilin Da Zai Sa Nijeriya Yin Talauci – Obasanjo

September 14, 2026
Minista
Labarai

Air Peace Da United Nigeria, Jirage 2 Masu Latti Sosai Watan Agusta — NCAA

September 14, 2026
Next Post
Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah (SAW)

LABARAI MASU NASABA

Jawabin Xi A Taron BRICS, Mafita Ce Ga Matsalolin Duniya

Jawabin Xi A Taron BRICS, Mafita Ce Ga Matsalolin Duniya

September 14, 2026
Duk Wani Yunkuri Na Karfafa Burin Japan Na Fadada Karfin Soji Zai Jefa Yankin Cikin Hadari

Duk Wani Yunkuri Na Karfafa Burin Japan Na Fadada Karfin Soji Zai Jefa Yankin Cikin Hadari

September 14, 2026
Tsohon Firaminsitan Jordan: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Gudanar Da Fasahar AI A Duniya

Tsohon Firaminsitan Jordan: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Gudanar Da Fasahar AI A Duniya

September 14, 2026
Hadin Gwiwar BRICS Na Jagorantar Hadin Kan Kasashe Masu Tasowa Da Dogaro Da Karfin Kansu

Hadin Gwiwar BRICS Na Jagorantar Hadin Kan Kasashe Masu Tasowa Da Dogaro Da Karfin Kansu

September 14, 2026
Na Miƙa Kaina Ga Hukumomin Tsaro – Sanata Shehu Buba

Na Miƙa Kaina Ga Hukumomin Tsaro – Sanata Shehu Buba

September 14, 2026
Sin Na Shirin Fadada Samar Da Hidimomin Reno Da Na Kiwon Lafiyar Yara Masu Rahusa

Sin Na Shirin Fadada Samar Da Hidimomin Reno Da Na Kiwon Lafiyar Yara Masu Rahusa

September 14, 2026
Minista

Babu Dalilin Da Zai Sa Nijeriya Yin Talauci – Obasanjo

September 14, 2026
Gudummawar Da Hada-Hadar Ba Da Hidima Ta Sin Take Kawo Wa Duniya

Gudummawar Da Hada-Hadar Ba Da Hidima Ta Sin Take Kawo Wa Duniya

September 14, 2026
Minista

Air Peace Da United Nigeria, Jirage 2 Masu Latti Sosai Watan Agusta — NCAA

September 14, 2026
Ra’ayin Kasar Sin Kan Fasahar AI Yana Samar Da Damammaki Ga Afirka

Ra’ayin Kasar Sin Kan Fasahar AI Yana Samar Da Damammaki Ga Afirka

September 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.