• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministoci: Majalisar Dattijai Ba Ta Tabbatar Da Tantance Elrufai, Okotete Da Danladi Ba

by Muhammad
2 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Ministoci: Majalisar Dattijai Ba Ta Tabbatar Da Tantance Elrufai, Okotete Da Danladi Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Litinin din nan Majalisar Dattijai ta kammala aikin tantance Ministocin 48 da shugaba Tinubu ya aike mata a makon da ya gabata, sai dai uku daga cikin ministocin ba su shellake ba. 

Majalisar ta kwashe kimanin mako guda tana tantance ministocin 48, inda ta fara ranar Litinin, 31, ga watan Yuli, 2023 zuwa Litinin, 7, ga watan Augusta 2023.

  • Majalisa Ta Tantance Mairiga Wacce Ta Maye Gurbin Shetty A Matsayin Minista Daga Kano
  • Tinubu Ya Janye Sunan Maryam Shetty Cikin Ministoci

Sai dai majalisar ba ta tabbatar da uku daga cikin wadanda aka aike mata ba saboda rahoton tantacewa daga DSS. Mutum ukun sun hada da Nasir El-Rufai daga Kaduna, Stella Okotete daga jihar Delta sai kuma Abubakar Sani Danladi daga jihar Taraba.

Majalisar ta tantance ministoci 45 cikin 48 da suka hada da:

1. Akwa Ibom: Ekperikpe Ekpo

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

2. Bayelsa: Heineken Lolokpobri

3. Cross River: Betta Edu

4 Cross River: John Owan Enoh

5. Delta: Stella Okotete ❌

6 . Delta: Festus Keyamo

7. Edo: Abubakar Momoh

8. Rivers: Nyesom Wike

9. Adamawa: Tahir Mamman

10. Bauchi: Yusuf Maitama Tuggar

11. Bauchi: Ali Pate

12. Borno: Abubakar Kyari

13. Gombe: Alkali Ahmed Saidu

14. Taraba: Uba Maigari Ahmadu

15. Yobe: Ibrahim Geidam

16. Taraba: Sani A Danladi ❌

17. Jigawa: Mohamed Badaru

18. Kaduna: Nasir El-Rufai ❌

19. Kano: Mariya Mahmoud Bunkure

20. Kano: Abdullahi Tijjani Gwarzo

21. Katsina: Ahmad Dangiwa

22. Katsina: Hannatu Musawa

23. Kebbi: Yusuf Tanko Sununu

24. Kebbi: Atiku Bagudu

25. Sokoto: Bello M Goronyo

26. Zamfara: Bello Matawwalle

27. Abia: Nkiru Onyejiocha

28. Anambra: Uju Ohaneye

29. Ebonyi: David Umahi

30. Enugu: Uche Nnaji

31. Imo: Doris Uzoka

32. Ekiti: Dele Alake

33. Lagos: Tunji Alausa

34. Lagos: Lola Ade John

35. Ogun: Ishak Salako

36. Ogun: Bosun Tijani

37. Ogun: Olawale Edun

38. Ondo: Olubunmi Tunji-Ojo

39. Osun: Adegboyega Oyetola

40. Oyo: Adebayo Adelabu

41. Benue: Joseph Utsev

42. FCT: Zaphaniah Bitrus Jisalo

43. Kogi: Shaibu Abubakar Audu

44. Kwara: Lateef Fagbemi, SAN

45. Nasarawa: Imaan Sulaiman-Ibrahim

46. Niger: Mohammed Idris

47. Niger: Aliyu Sabi Abdullahi

48. Plateau: Simon Bako Lalong


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Majalisar DattawaMajalisar DattijaiMinistociNijeriyaTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sharhi: Rmb Yuan Na Shirin Tumbuke Dalar Amurka

Next Post

Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

4 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

10 hours ago
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

15 hours ago
Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte
Manyan Labarai

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

19 hours ago
Ko Kanawa Za Su Yafe Wa Ganduje?
Manyan Labarai

Kotu Ta Ce Za A Ci Gaba Da Shari’ar Ganduje Kan Zargin Aikata Rashawa A Kano

20 hours ago
Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar
Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

1 day ago
Next Post
Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.