• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministoci: Majalisar Dattijai Ba Ta Tabbatar Da Tantance Elrufai, Okotete Da Danladi Ba

by Muhammad
2 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Ministoci: Majalisar Dattijai Ba Ta Tabbatar Da Tantance Elrufai, Okotete Da Danladi Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Litinin din nan Majalisar Dattijai ta kammala aikin tantance Ministocin 48 da shugaba Tinubu ya aike mata a makon da ya gabata, sai dai uku daga cikin ministocin ba su shellake ba. 

Majalisar ta kwashe kimanin mako guda tana tantance ministocin 48, inda ta fara ranar Litinin, 31, ga watan Yuli, 2023 zuwa Litinin, 7, ga watan Augusta 2023.

  • Majalisa Ta Tantance Mairiga Wacce Ta Maye Gurbin Shetty A Matsayin Minista Daga Kano
  • Tinubu Ya Janye Sunan Maryam Shetty Cikin Ministoci

Sai dai majalisar ba ta tabbatar da uku daga cikin wadanda aka aike mata ba saboda rahoton tantacewa daga DSS. Mutum ukun sun hada da Nasir El-Rufai daga Kaduna, Stella Okotete daga jihar Delta sai kuma Abubakar Sani Danladi daga jihar Taraba.

Majalisar ta tantance ministoci 45 cikin 48 da suka hada da:

1. Akwa Ibom: Ekperikpe Ekpo

Labarai Masu Nasaba

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

2. Bayelsa: Heineken Lolokpobri

3. Cross River: Betta Edu

4 Cross River: John Owan Enoh

5. Delta: Stella Okotete ❌

6 . Delta: Festus Keyamo

7. Edo: Abubakar Momoh

8. Rivers: Nyesom Wike

9. Adamawa: Tahir Mamman

10. Bauchi: Yusuf Maitama Tuggar

11. Bauchi: Ali Pate

12. Borno: Abubakar Kyari

13. Gombe: Alkali Ahmed Saidu

14. Taraba: Uba Maigari Ahmadu

15. Yobe: Ibrahim Geidam

16. Taraba: Sani A Danladi ❌

17. Jigawa: Mohamed Badaru

18. Kaduna: Nasir El-Rufai ❌

19. Kano: Mariya Mahmoud Bunkure

20. Kano: Abdullahi Tijjani Gwarzo

21. Katsina: Ahmad Dangiwa

22. Katsina: Hannatu Musawa

23. Kebbi: Yusuf Tanko Sununu

24. Kebbi: Atiku Bagudu

25. Sokoto: Bello M Goronyo

26. Zamfara: Bello Matawwalle

27. Abia: Nkiru Onyejiocha

28. Anambra: Uju Ohaneye

29. Ebonyi: David Umahi

30. Enugu: Uche Nnaji

31. Imo: Doris Uzoka

32. Ekiti: Dele Alake

33. Lagos: Tunji Alausa

34. Lagos: Lola Ade John

35. Ogun: Ishak Salako

36. Ogun: Bosun Tijani

37. Ogun: Olawale Edun

38. Ondo: Olubunmi Tunji-Ojo

39. Osun: Adegboyega Oyetola

40. Oyo: Adebayo Adelabu

41. Benue: Joseph Utsev

42. FCT: Zaphaniah Bitrus Jisalo

43. Kogi: Shaibu Abubakar Audu

44. Kwara: Lateef Fagbemi, SAN

45. Nasarawa: Imaan Sulaiman-Ibrahim

46. Niger: Mohammed Idris

47. Niger: Aliyu Sabi Abdullahi

48. Plateau: Simon Bako Lalong


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Majalisar DattawaMajalisar DattijaiMinistociNijeriyaTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sharhi: Rmb Yuan Na Shirin Tumbuke Dalar Amurka

Next Post

Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

Related

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

6 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

7 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

10 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

12 hours ago
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur
Manyan Labarai

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

12 hours ago
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya
Manyan Labarai

Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

13 hours ago
Next Post
Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.