• English
  • Business News
Monday, October 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministoci: Majalisar Dattijai Ba Ta Tabbatar Da Tantance Elrufai, Okotete Da Danladi Ba

by Muhammad
2 years ago
Ministoci

A ranar Litinin din nan Majalisar Dattijai ta kammala aikin tantance Ministocin 48 da shugaba Tinubu ya aike mata a makon da ya gabata, sai dai uku daga cikin ministocin ba su shellake ba. 

Majalisar ta kwashe kimanin mako guda tana tantance ministocin 48, inda ta fara ranar Litinin, 31, ga watan Yuli, 2023 zuwa Litinin, 7, ga watan Augusta 2023.

  • Majalisa Ta Tantance Mairiga Wacce Ta Maye Gurbin Shetty A Matsayin Minista Daga Kano
  • Tinubu Ya Janye Sunan Maryam Shetty Cikin Ministoci

Sai dai majalisar ba ta tabbatar da uku daga cikin wadanda aka aike mata ba saboda rahoton tantacewa daga DSS. Mutum ukun sun hada da Nasir El-Rufai daga Kaduna, Stella Okotete daga jihar Delta sai kuma Abubakar Sani Danladi daga jihar Taraba.

Majalisar ta tantance ministoci 45 cikin 48 da suka hada da:

1. Akwa Ibom: Ekperikpe Ekpo

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

2. Bayelsa: Heineken Lolokpobri

3. Cross River: Betta Edu

4 Cross River: John Owan Enoh

5. Delta: Stella Okotete ❌

6 . Delta: Festus Keyamo

7. Edo: Abubakar Momoh

8. Rivers: Nyesom Wike

9. Adamawa: Tahir Mamman

10. Bauchi: Yusuf Maitama Tuggar

11. Bauchi: Ali Pate

12. Borno: Abubakar Kyari

13. Gombe: Alkali Ahmed Saidu

14. Taraba: Uba Maigari Ahmadu

15. Yobe: Ibrahim Geidam

16. Taraba: Sani A Danladi ❌

17. Jigawa: Mohamed Badaru

18. Kaduna: Nasir El-Rufai ❌

19. Kano: Mariya Mahmoud Bunkure

20. Kano: Abdullahi Tijjani Gwarzo

21. Katsina: Ahmad Dangiwa

22. Katsina: Hannatu Musawa

23. Kebbi: Yusuf Tanko Sununu

24. Kebbi: Atiku Bagudu

25. Sokoto: Bello M Goronyo

26. Zamfara: Bello Matawwalle

27. Abia: Nkiru Onyejiocha

28. Anambra: Uju Ohaneye

29. Ebonyi: David Umahi

30. Enugu: Uche Nnaji

31. Imo: Doris Uzoka

32. Ekiti: Dele Alake

33. Lagos: Tunji Alausa

34. Lagos: Lola Ade John

35. Ogun: Ishak Salako

36. Ogun: Bosun Tijani

37. Ogun: Olawale Edun

38. Ondo: Olubunmi Tunji-Ojo

39. Osun: Adegboyega Oyetola

40. Oyo: Adebayo Adelabu

41. Benue: Joseph Utsev

42. FCT: Zaphaniah Bitrus Jisalo

43. Kogi: Shaibu Abubakar Audu

44. Kwara: Lateef Fagbemi, SAN

45. Nasarawa: Imaan Sulaiman-Ibrahim

46. Niger: Mohammed Idris

47. Niger: Aliyu Sabi Abdullahi

48. Plateau: Simon Bako Lalong

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

October 20, 2025
Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi
Manyan Labarai

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

October 19, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

October 19, 2025
Next Post
Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

LABARAI MASU NASABA

Hukumar EFCC Ta Tsare Wasu Jami’anta 10 Bisa Zargin Karkatar Da Kayan Aiki

EFCC Ta Ƙwato Kadarorin Naira Biliyan 500 A Ƙarƙashin Gwamnatin Tinubu – Shettima

October 20, 2025
Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

October 20, 2025
Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

October 20, 2025
Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

October 20, 2025
Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba

October 20, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta

October 20, 2025
Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

October 19, 2025
Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.