ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministoci: Majalisar Dattijai Ba Ta Tabbatar Da Tantance Elrufai, Okotete Da Danladi Ba

by Muhammad
3 years ago
Ministoci

A ranar Litinin din nan Majalisar Dattijai ta kammala aikin tantance Ministocin 48 da shugaba Tinubu ya aike mata a makon da ya gabata, sai dai uku daga cikin ministocin ba su shellake ba. 

Majalisar ta kwashe kimanin mako guda tana tantance ministocin 48, inda ta fara ranar Litinin, 31, ga watan Yuli, 2023 zuwa Litinin, 7, ga watan Augusta 2023.

  • Majalisa Ta Tantance Mairiga Wacce Ta Maye Gurbin Shetty A Matsayin Minista Daga Kano
  • Tinubu Ya Janye Sunan Maryam Shetty Cikin Ministoci

Sai dai majalisar ba ta tabbatar da uku daga cikin wadanda aka aike mata ba saboda rahoton tantacewa daga DSS. Mutum ukun sun hada da Nasir El-Rufai daga Kaduna, Stella Okotete daga jihar Delta sai kuma Abubakar Sani Danladi daga jihar Taraba.

ADVERTISEMENT

Majalisar ta tantance ministoci 45 cikin 48 da suka hada da:

1. Akwa Ibom: Ekperikpe Ekpo

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

2. Bayelsa: Heineken Lolokpobri

3. Cross River: Betta Edu

4 Cross River: John Owan Enoh

5. Delta: Stella Okotete ❌

6 . Delta: Festus Keyamo

7. Edo: Abubakar Momoh

8. Rivers: Nyesom Wike

9. Adamawa: Tahir Mamman

10. Bauchi: Yusuf Maitama Tuggar

11. Bauchi: Ali Pate

12. Borno: Abubakar Kyari

13. Gombe: Alkali Ahmed Saidu

14. Taraba: Uba Maigari Ahmadu

15. Yobe: Ibrahim Geidam

16. Taraba: Sani A Danladi ❌

17. Jigawa: Mohamed Badaru

18. Kaduna: Nasir El-Rufai ❌

19. Kano: Mariya Mahmoud Bunkure

20. Kano: Abdullahi Tijjani Gwarzo

21. Katsina: Ahmad Dangiwa

22. Katsina: Hannatu Musawa

23. Kebbi: Yusuf Tanko Sununu

24. Kebbi: Atiku Bagudu

25. Sokoto: Bello M Goronyo

26. Zamfara: Bello Matawwalle

27. Abia: Nkiru Onyejiocha

28. Anambra: Uju Ohaneye

29. Ebonyi: David Umahi

30. Enugu: Uche Nnaji

31. Imo: Doris Uzoka

32. Ekiti: Dele Alake

33. Lagos: Tunji Alausa

34. Lagos: Lola Ade John

35. Ogun: Ishak Salako

36. Ogun: Bosun Tijani

37. Ogun: Olawale Edun

38. Ondo: Olubunmi Tunji-Ojo

39. Osun: Adegboyega Oyetola

40. Oyo: Adebayo Adelabu

41. Benue: Joseph Utsev

42. FCT: Zaphaniah Bitrus Jisalo

43. Kogi: Shaibu Abubakar Audu

44. Kwara: Lateef Fagbemi, SAN

45. Nasarawa: Imaan Sulaiman-Ibrahim

46. Niger: Mohammed Idris

47. Niger: Aliyu Sabi Abdullahi

48. Plateau: Simon Bako Lalong

Ministoci
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

Mene Ne Ainihin Xinjiang? Jakadu Daga Kasashen Waje Sun Sami Amsar

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.