• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muhimman Dalilai 15 Na Tsara Yadda Malami Zai Koyar Da Darussa A Aji (3)

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
10 months ago
in Ilimi
0
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

… ci gaba daga makon jiya

5.Taimako ne ga daliban da basu gane abinda ake koya masu da sauri

 

Akwai lokacin da Malamai ko dai suna mantawa da wasu darussa ko maimaita su, irin hakan yana faruwa ne saboda babu tsarin yadda zasu koyar a aji.

Idan Malami ya tsara yadda zai koyar a aji tare da shi zai yi iyakar kokarinsa ya kauce ma mantawa da koyar da wani darasi ko kuma maimaita shi, adalilin da kan sa ana ba daibai damar zuwa sabon aji daga wanda suka kare.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

Da Zarar aka ce an kammala shekarar karatu sabon Malamain da zai maimata ko duba yadda tsarin koyarwar yake, yin hakan zai taimaka ma shi kan abubuwan da suka dace yayi dangane da daliban da basu gane ko fahimci abubuwan da aka koya masu ba.

 

6. Samun karbuwa a matsayin Malamin da baraun koyarwar shi ke jan hankalin dalibai

Malamin daya tsara yadda zai koyar mai ma’ana zai iya jan hankalin dalibai wadanda za su nnuna kauna da sha’awar tsarin yadda yake koyar da su cikin gamsuwa.

Malami yana iya yin ko misalai da dalibai wadanda za su yi kamar yadda ya tsara a tsarin koyarwar sa ko yadda yake son su yi.Idan aka gane amfanin abin irin hakan lamarin zai dade ko su daliban za su dade suna tunawa da abin ko abubuwan da aka koya masu.

Ta wannan tsarin a matsayinka na Malamai za ka dora su kan tafarki maikyau akan muhimmancin tsarin yadda za a gabatar da wani abu ba sai lamarin daya shafi koyarwa ba kadai.

 

7. Tsarin da zai amfanar sosai

Matsayin na wanda zai jagoranci dalibanka zaka iya yin haka idan ka bullo da dabarun da za su taimaka maka tare da su.

Za ka kasance kai ne sanadiyar taimakawa dalibai wajen kammala ayyukan da aka basu ba tare da ka taimaka masu ba,ko ma ka taimaka abin ba zai daiki lokaci mai tsawo ba.

Tsarin koyar kasancewa yana tare da kai hakan yana taimakawa wajen gane ko gano yadda daliban suka fahimci darasin da ka koya masu, har ila yau hakan zai taimaka ma ka wajen sanin hanyar da za ka bullo ma su daliban da basu gane darasin da aka koya masu ba kamar yadda ake tsammani.

Ta wannan hanyar kana iya gane irin yadda suka fahimci darasin da ka koya masu, hakan yayin daidai da shit sarin koyawar naka da kuma su abinda daliban dake aji suka fi so.

 

8. Sa dalibai su kasance suna cikin halin da lamarin zai iya sa su farinciki tare da murna

Malamai sun dogara ne kan tafarkin muradan koyarwa kamar wasa,amfani da bidiyo, ko ziyartar wani kamfani.Irin hakan na sa dalibai su zama suna jran wani lamarin da basu sani ba,suna kuma kagarar sanin ko ganin menene.

Kana iya sa dalibanka su maida hankalinsu kan tattaunawa kan wani al’amari, wannan hanya ce manuniya dake nuna yadda abinda za ayi lokacin da za a sake haduwa wajen koyar da su.

Abinda zai ja hankalin dalibai masu koyon English Literature, lokacin da aka basu umarni na su yi bayani kan soyayyar da su kayi rashin nasara kan ta a Kwaleji.Kafin ma su fara, akwai tunanin da za su fara na fara ganin kimar wani muhimmin labarin soyayya na Romeo da Juliet!.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Uwargidan Shugaban Kasa Ta Yi Rabon Tallafi Ga Tsofaffi A Jihar Kogi

Next Post

ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

Related

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

18 hours ago
Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE
Ilimi

Ilimin Fasaha Shi Ne Tafarkin Cire Nijeriya Daga Kangin Fatara – NBTE

1 week ago
Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO
Ilimi

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

2 weeks ago
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

3 weeks ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

4 weeks ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

4 weeks ago
Next Post
Ilimi

ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.