• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muhimman Dalilai 15 Na Tsara Yadda Malami Zai Koyar Da Darussa A Aji (3)

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
5 months ago
in Ilimi
0
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

… ci gaba daga makon jiya

5.Taimako ne ga daliban da basu gane abinda ake koya masu da sauri

 

Akwai lokacin da Malamai ko dai suna mantawa da wasu darussa ko maimaita su, irin hakan yana faruwa ne saboda babu tsarin yadda zasu koyar a aji.

Idan Malami ya tsara yadda zai koyar a aji tare da shi zai yi iyakar kokarinsa ya kauce ma mantawa da koyar da wani darasi ko kuma maimaita shi, adalilin da kan sa ana ba daibai damar zuwa sabon aji daga wanda suka kare.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

Da Zarar aka ce an kammala shekarar karatu sabon Malamain da zai maimata ko duba yadda tsarin koyarwar yake, yin hakan zai taimaka ma shi kan abubuwan da suka dace yayi dangane da daliban da basu gane ko fahimci abubuwan da aka koya masu ba.

 

6. Samun karbuwa a matsayin Malamin da baraun koyarwar shi ke jan hankalin dalibai

Malamin daya tsara yadda zai koyar mai ma’ana zai iya jan hankalin dalibai wadanda za su nnuna kauna da sha’awar tsarin yadda yake koyar da su cikin gamsuwa.

Malami yana iya yin ko misalai da dalibai wadanda za su yi kamar yadda ya tsara a tsarin koyarwar sa ko yadda yake son su yi.Idan aka gane amfanin abin irin hakan lamarin zai dade ko su daliban za su dade suna tunawa da abin ko abubuwan da aka koya masu.

Ta wannan tsarin a matsayinka na Malamai za ka dora su kan tafarki maikyau akan muhimmancin tsarin yadda za a gabatar da wani abu ba sai lamarin daya shafi koyarwa ba kadai.

 

7. Tsarin da zai amfanar sosai

Matsayin na wanda zai jagoranci dalibanka zaka iya yin haka idan ka bullo da dabarun da za su taimaka maka tare da su.

Za ka kasance kai ne sanadiyar taimakawa dalibai wajen kammala ayyukan da aka basu ba tare da ka taimaka masu ba,ko ma ka taimaka abin ba zai daiki lokaci mai tsawo ba.

Tsarin koyar kasancewa yana tare da kai hakan yana taimakawa wajen gane ko gano yadda daliban suka fahimci darasin da ka koya masu, har ila yau hakan zai taimaka ma ka wajen sanin hanyar da za ka bullo ma su daliban da basu gane darasin da aka koya masu ba kamar yadda ake tsammani.

Ta wannan hanyar kana iya gane irin yadda suka fahimci darasin da ka koya masu, hakan yayin daidai da shit sarin koyawar naka da kuma su abinda daliban dake aji suka fi so.

 

8. Sa dalibai su kasance suna cikin halin da lamarin zai iya sa su farinciki tare da murna

Malamai sun dogara ne kan tafarkin muradan koyarwa kamar wasa,amfani da bidiyo, ko ziyartar wani kamfani.Irin hakan na sa dalibai su zama suna jran wani lamarin da basu sani ba,suna kuma kagarar sanin ko ganin menene.

Kana iya sa dalibanka su maida hankalinsu kan tattaunawa kan wani al’amari, wannan hanya ce manuniya dake nuna yadda abinda za ayi lokacin da za a sake haduwa wajen koyar da su.

Abinda zai ja hankalin dalibai masu koyon English Literature, lokacin da aka basu umarni na su yi bayani kan soyayyar da su kayi rashin nasara kan ta a Kwaleji.Kafin ma su fara, akwai tunanin da za su fara na fara ganin kimar wani muhimmin labarin soyayya na Romeo da Juliet!.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Uwargidan Shugaban Kasa Ta Yi Rabon Tallafi Ga Tsofaffi A Jihar Kogi

Next Post

ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

23 minutes ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

20 hours ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

21 hours ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

1 day ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

3 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

1 week ago
Next Post
Ilimi

ASUU Ta Yi Kira Ga Majalisar Kasa Ta Cire TETfund Daga Tsarin Sabuwar Dokar Haraji

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

June 1, 2025
bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.