ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Obi Ya Yi Alkawarin Biyan Kudin Jarrabawar NECO Na Fursunoni 148

by Idris Aliyu Daudawa
6 months ago
Obi

Tsohon dan takarar Shugaban kasa a karkashin jam’iyya Labour Party, Mista Peter Obi, ya yi alkawarin zai biya kudin jarabawar (NECO) na fursunoni 148 wadanda suke zaune a gidajen gyara halin ka a sassa daban daban na Jihar Anambra.

Obi ya bayyana hakan ne bayan da ya gana da wakilan su fursunoni daga Awka, Onitsha, Nnewi da kuma Aguata na Jihar Anambra.

  • Babu Ɗalibin Da Aka Sace A Makarantar St. Peter’s A Nasarawa – ‘Yansanda
  • 2027: Ganduje Ya Gargaɗi Mambobin APC Kan Fara Tallata Masu Neman Takarar Gwamna Da Wuri

Fursunoni wadanda suke rubuta jarabawa NECO, na iya shiga matsala saboda rashin biyan kudaden jarabawar.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda bayanin alkalumma suka nuna wadanda aka kai ma Obi, Awka na da 50, Onitsha 36, Nnewi 25 da kuma Aguata 37, gaba daya fursunoni 148 ke nan.

Kowane dalibi zai biya ₦aira 30,050 a matsayin kudin jarabawa da kuma karin ₦aira 2,000 saboda wani abu daban, hakan yasa kudaden suka kasance Naira 32,050, gaba daya sun kai jimillar ₦aira milyan 4,741.400.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Tsohon gwamnan Jihar Anambra ya ba tawagar wakilan tabbacin cewar zai biya kudaden domin tabbatar da an barsu sun gama rubuta jarabawa ba tare da kawo masu wata matsala ba.

Ya ce zai yi aiki tare da masu ra’aytinsa da kuma magoya bayansa domin a samu dama ta tara kudaden da ake bukata.

“Zan rubuta ma wakilan ranar Litinin domin tabbatar da cewa za’a iya biyan kudin, wanda hakan zai sa fursunonin su ci gaba da rubuta jarabawa.

Tsohon gwamnan ya kara jaddada cewa ilimi ya kasance wani babban abu ne na gyara al’amura masu yawa, ya ce wuraren ko gidajen gyara halinka wasu wurare ne da ake gyara halayen masu laifi ba wai su kasance wuraren da za a rika azabtar da suu ba.Obi,wanda ba da dadewa bane ya kai ziyararar Jami’ar Jihar California, Sacramento, kan wadansu tsare tsare da suka hada da lamarin daya shafi bada shawara kan lamarin karatu da kuma wadanda suke tsare sanadiyar wani laifin da suka aikata, da kuma wasu daidaikun mutane.

Ya nuna rashin jin dadinsa akan yadda ba a bayar da dama ta samun ilimi ga wadanda suke gidan gyara halinka a sassa daban daban na kasa, inda yace ai rashin samun ingantaccen ilimin ne yake sa irin wadanda suke cikin halin aikata laifin da suka dama.

“Idan mutane suka kammala wa’adin gidajen gyara halinka, dole ne su kasance sun samu mallakar abubuwan da za su sa su taimakawa al’umma, da kuma sake sa kansu hanya madaidaiciya domin jin dadin rayuwarsu.

Shugaban Kasa Tinubu Ya Amince Da Kafa Shugabannin Hukumar Kula Da Jami’oi Karo Na 13

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nada Shugabannin Hukumar kula da Jami’oi ta kasa a karo na 13 (NUC), inda ya amince da Emeritus Farfesa Oluremi Raphael Aina, OFR ,a matsayin Shugaba .

Shugabannin Hukumar da ba’a dade da kaddamarwa ba, a ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da Shugabannin hukumar binciken harkokin ilimi, da ci gaba (NERDC), Cibiyar harkokin Malamai ta kasa (NTI), da kuma hukumar ilimin bai daya (UBEC).

A na shi bayanin, Ministan ilimi, Dakta Tunji Maruf Alausa, ya bayyana cewa Shugaban kasa yayi matukar amincewa da su Shugabannin wajen bayar da shawarar data kamata saboda kwarewar da suke da ita,ilimin da suke da shi wajen yiwa Hukumar jagoranci yayin da shi bangaren ilimin yake aiki domin tabbatar da irin kudurin da gwamnatin tarayya take da shi a karkashin jagorancin Tinubu .

Ita ma hukumar kulawa da harkokin jami’oi ta yi maraba da sabbin Shugabannin nata inda ta yi fatan za su tafiyar da ayyukansu fiye da yadda kowa ya k e tsammani ta hanyar samar da nagarta, shigo da wasu abubuwa a fadin Jami; oin da suke illahirin kowane sako da lungu na Nijeriya.

Obi
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
Ranar Bikin Kasar Noma Ta Duniya: Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Bai Wa Kasar Noma Kariya

Ranar Bikin Kasar Noma Ta Duniya: Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Bai Wa Kasar Noma Kariya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.