ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Obi Ya Yi Alkawarin Biyan Kudin Jarrabawar NECO Na Fursunoni 148

by Idris Aliyu Daudawa
9 months ago
Obi

Tsohon dan takarar Shugaban kasa a karkashin jam’iyya Labour Party, Mista Peter Obi, ya yi alkawarin zai biya kudin jarabawar (NECO) na fursunoni 148 wadanda suke zaune a gidajen gyara halin ka a sassa daban daban na Jihar Anambra.

Obi ya bayyana hakan ne bayan da ya gana da wakilan su fursunoni daga Awka, Onitsha, Nnewi da kuma Aguata na Jihar Anambra.

  • Babu Ɗalibin Da Aka Sace A Makarantar St. Peter’s A Nasarawa – ‘Yansanda
  • 2027: Ganduje Ya Gargaɗi Mambobin APC Kan Fara Tallata Masu Neman Takarar Gwamna Da Wuri

Fursunoni wadanda suke rubuta jarabawa NECO, na iya shiga matsala saboda rashin biyan kudaden jarabawar.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda bayanin alkalumma suka nuna wadanda aka kai ma Obi, Awka na da 50, Onitsha 36, Nnewi 25 da kuma Aguata 37, gaba daya fursunoni 148 ke nan.

Kowane dalibi zai biya ₦aira 30,050 a matsayin kudin jarabawa da kuma karin ₦aira 2,000 saboda wani abu daban, hakan yasa kudaden suka kasance Naira 32,050, gaba daya sun kai jimillar ₦aira milyan 4,741.400.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Tsohon gwamnan Jihar Anambra ya ba tawagar wakilan tabbacin cewar zai biya kudaden domin tabbatar da an barsu sun gama rubuta jarabawa ba tare da kawo masu wata matsala ba.

Ya ce zai yi aiki tare da masu ra’aytinsa da kuma magoya bayansa domin a samu dama ta tara kudaden da ake bukata.

“Zan rubuta ma wakilan ranar Litinin domin tabbatar da cewa za’a iya biyan kudin, wanda hakan zai sa fursunonin su ci gaba da rubuta jarabawa.

Tsohon gwamnan ya kara jaddada cewa ilimi ya kasance wani babban abu ne na gyara al’amura masu yawa, ya ce wuraren ko gidajen gyara halinka wasu wurare ne da ake gyara halayen masu laifi ba wai su kasance wuraren da za a rika azabtar da suu ba.Obi,wanda ba da dadewa bane ya kai ziyararar Jami’ar Jihar California, Sacramento, kan wadansu tsare tsare da suka hada da lamarin daya shafi bada shawara kan lamarin karatu da kuma wadanda suke tsare sanadiyar wani laifin da suka aikata, da kuma wasu daidaikun mutane.

Ya nuna rashin jin dadinsa akan yadda ba a bayar da dama ta samun ilimi ga wadanda suke gidan gyara halinka a sassa daban daban na kasa, inda yace ai rashin samun ingantaccen ilimin ne yake sa irin wadanda suke cikin halin aikata laifin da suka dama.

“Idan mutane suka kammala wa’adin gidajen gyara halinka, dole ne su kasance sun samu mallakar abubuwan da za su sa su taimakawa al’umma, da kuma sake sa kansu hanya madaidaiciya domin jin dadin rayuwarsu.

Shugaban Kasa Tinubu Ya Amince Da Kafa Shugabannin Hukumar Kula Da Jami’oi Karo Na 13

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nada Shugabannin Hukumar kula da Jami’oi ta kasa a karo na 13 (NUC), inda ya amince da Emeritus Farfesa Oluremi Raphael Aina, OFR ,a matsayin Shugaba .

Shugabannin Hukumar da ba’a dade da kaddamarwa ba, a ma’aikatar ilimi ta tarayya tare da Shugabannin hukumar binciken harkokin ilimi, da ci gaba (NERDC), Cibiyar harkokin Malamai ta kasa (NTI), da kuma hukumar ilimin bai daya (UBEC).

A na shi bayanin, Ministan ilimi, Dakta Tunji Maruf Alausa, ya bayyana cewa Shugaban kasa yayi matukar amincewa da su Shugabannin wajen bayar da shawarar data kamata saboda kwarewar da suke da ita,ilimin da suke da shi wajen yiwa Hukumar jagoranci yayin da shi bangaren ilimin yake aiki domin tabbatar da irin kudurin da gwamnatin tarayya take da shi a karkashin jagorancin Tinubu .

Ita ma hukumar kulawa da harkokin jami’oi ta yi maraba da sabbin Shugabannin nata inda ta yi fatan za su tafiyar da ayyukansu fiye da yadda kowa ya k e tsammani ta hanyar samar da nagarta, shigo da wasu abubuwa a fadin Jami; oin da suke illahirin kowane sako da lungu na Nijeriya.

Obi
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Obi
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Obi
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Ranar Bikin Kasar Noma Ta Duniya: Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Bai Wa Kasar Noma Kariya

Ranar Bikin Kasar Noma Ta Duniya: Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Bai Wa Kasar Noma Kariya

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.