• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mun Rasa Mutum 5 A Arangama Da Ayarin Gwamnan Kaduna -‘Yan Shi’a

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Mun Rasa Mutum 5 A Arangama Da Ayarin Gwamnan Kaduna -‘Yan Shi’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mabiya darikar shi’a ta kasa ta yi ikirarin cewa, mabiya kungiyar biyar ne suka rasa rayukansu, inda wasu da dama suka samu raunuka biyo bayan arangamar da suka da yi ayarin motocin gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a ranar Alhamis.

Daya daga cikin jagororin darikar, Sheikh Aliyu Umar ne, ya shaida wa manema cewar arangamar ta auku ne a karamar hukumar Igabi a jihar.

  • Sin Ta Sanar Da Rage Adadin Kudin Ajiya Da Ake Bukata
  • Kwararren Birtaniya: Gwamnatin Sin Tana Sauraron Abin Da Jama’a Ke So Yayin Yanke Shawara

Ya sanar da cewa, kungiyar za ta maka gwamnatin jihar a gaban kotu saboda kashe mata ‘ya’yanta, inda ya ce, arangamar ta auku ne a yayin da ‘ya’yan kungiyar ke kan gudanar da muzahara cikin kwanciyar hankali don bukatar a sakar wa shugabansu, Sheikh Zakzaky fasfo dinsa na fita waje don neman lafiyarsa.

Umar ya ce, mun yi kicibus da ayarin motocin gwamnan jihar a Bakin Ruwa, inda jami’an tsaron da ke a cikin ayarin, suka bude mana wuta a gaban gwaman, inda nan take, mutanen biyar suka mutu wasu kuma suka samu raunuka.

A cewarsa, mun fara jin wasu na yin ikirarin cewa, mun datsewa ayarin motocin gwamnan hanya ne don mu hana shi wucewa, inda ya ce, wannan ikirarin ba gaskiya bane domin ba mu tare masa hanya ba domin kowa ya san a nutse muke gudanar da muzahararmu a ko da yaushe.

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Sai dai, kakakin rundunar ‘yansandan jihar, DSP Muhammad Jalige, ya ce rundunar za ta fitar da sanarwa kan ikirarin da kungiyar ta yi.

Jalige, ya ce tuni aka haramta kungiyar saboda ba ta wani ‘yancin gudanar da zanga-zanga a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Shi'aAyarin El-RufaiKaduna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Sanar Da Rage Adadin Kudin Ajiya Da Ake Bukata

Next Post

Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Taba Fama Da Yake-yake Da Su Daidaita Batutuwan Tsaro Da Neman Ci Gaba

Related

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

6 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

11 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

12 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

13 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

14 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

15 hours ago
Next Post
Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Taba Fama Da Yake-yake Da Su Daidaita Batutuwan Tsaro Da Neman Ci Gaba

Wakilin Sin Ya Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Taba Fama Da Yake-yake Da Su Daidaita Batutuwan Tsaro Da Neman Ci Gaba

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.