ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muna Samun Nasarori A Yaki Da Gurbatattun Masana’antar Kannywood – Tijjani Asase

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
Nasarori

Shugaban kwamitin tsaftace ayyukan ‘yan masana’antar kannywood wanda hukumar tace fina-finai da dab’i ta Jahar Kano ta kafa domin tabbatar da ana bin dokokinta sau da kafa Tijjani Asase ya bayyana cewa kwamitinsu ya samu nasarori da dama tun bayan kafa shi da aka yi.

Asase ya jaddada cewar daga cikin nasarorin da wannan kwamiti da yake jagoranta ya samu akwai rufe guraren da ake shirya fina-finai ba bisa ka’ida ba har guda 3 tare da kama Daraktoci 2 da sauran ma’aikata da jaruman masana’antar ta kannywood har 32 wanda a cewarsa hakan wata babbar nasara ce ga masana’antar ta kannywood.

  • Kamfani Ya Maka Bankin Globus A Kotu A Kan Karya Yarjejeniyar Bashi
  • Lallai A Hukunta Waɗanda Suka Kai Mamaya Ofishin NLC – TUC

Malam Tijjani Asase ya bayyana hakan ne ga Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab’i ta Jahar Kano Alh Abba El-mustapha yayin da kwamitin yake bayyana wani bangare na rahoton wasu daga cikin nasarorin aiyukan da suka samu tun bayan nada su a matsayin shuwagabanni.

ADVERTISEMENT

Da yake nasa jawabin Alh Abba El-mustapha ya jinjinawa shugaban kwamitin tare da membobinsa duba da yadda suka jajirce wajen sauke nauyin da hukumar ta dora musu duba da cancantarsu tare da kishin da suke da shi na ganin hukumar da masana’antar ta kannywood sun sami ci gaba mai dorewa.

Alhaji Abba El-mustapha ya jaddada cewa ba’a kafa kwamitin dan a ciwa kowa mutunci ba face tsaftacewa tareda fito da kima da daraja ta masana’antar kannywood a idon Duniya inda ya kara da cewa manufar kafa kwamitin ita ce tabbatar da ana bin doka da ka’ida a masana’antar kannywood sau da kafa tare da bin duk wata hanya da ake ganin masana’antar za ta samu cigaba da kuma cire gurbatattu da cikinsu wadanda suke janyo wa masana’antar zagi ta yadda zata yi gogayya da sauran takwarorinta na Nijeriya dama duniya baki daya.

LABARAI MASU NASABA

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

Abba El-mustapha ya tabbatar da cewa tuni lokaci ya kure da wasu zasu ringa amfani da sunan masana’antar ta kannywood suna abinda bai kamata ba domin cimma kudurorin kashin kansu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala
Nishadi

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Nishadi

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Next Post
Me Ya Fi Damun Matasan Nijeriya A Wannan Zamanin?

Me Ya Fi Damun Matasan Nijeriya A Wannan Zamanin?

LABARAI MASU NASABA

Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

November 11, 2025
CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

November 11, 2025
CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

November 11, 2025
Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.