• English
  • Business News
Tuesday, July 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muna Samun Nasarori A Yaki Da Gurbatattun Masana’antar Kannywood – Tijjani Asase

by Rabilu Sanusi Bena
11 months ago
in Nishadi
0
Muna Samun Nasarori A Yaki Da Gurbatattun Masana’antar Kannywood – Tijjani Asase
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kwamitin tsaftace ayyukan ‘yan masana’antar kannywood wanda hukumar tace fina-finai da dab’i ta Jahar Kano ta kafa domin tabbatar da ana bin dokokinta sau da kafa Tijjani Asase ya bayyana cewa kwamitinsu ya samu nasarori da dama tun bayan kafa shi da aka yi.

Asase ya jaddada cewar daga cikin nasarorin da wannan kwamiti da yake jagoranta ya samu akwai rufe guraren da ake shirya fina-finai ba bisa ka’ida ba har guda 3 tare da kama Daraktoci 2 da sauran ma’aikata da jaruman masana’antar ta kannywood har 32 wanda a cewarsa hakan wata babbar nasara ce ga masana’antar ta kannywood.

  • Kamfani Ya Maka Bankin Globus A Kotu A Kan Karya Yarjejeniyar Bashi
  • Lallai A Hukunta WaÉ—anda Suka Kai Mamaya Ofishin NLC – TUC

Malam Tijjani Asase ya bayyana hakan ne ga Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab’i ta Jahar Kano Alh Abba El-mustapha yayin da kwamitin yake bayyana wani bangare na rahoton wasu daga cikin nasarorin aiyukan da suka samu tun bayan nada su a matsayin shuwagabanni.

Da yake nasa jawabin Alh Abba El-mustapha ya jinjinawa shugaban kwamitin tare da membobinsa duba da yadda suka jajirce wajen sauke nauyin da hukumar ta dora musu duba da cancantarsu tare da kishin da suke da shi na ganin hukumar da masana’antar ta kannywood sun sami ci gaba mai dorewa.

Alhaji Abba El-mustapha ya jaddada cewa ba’a kafa kwamitin dan a ciwa kowa mutunci ba face tsaftacewa tareda fito da kima da daraja ta masana’antar kannywood a idon Duniya inda ya kara da cewa manufar kafa kwamitin ita ce tabbatar da ana bin doka da ka’ida a masana’antar kannywood sau da kafa tare da bin duk wata hanya da ake ganin masana’antar za ta samu cigaba da kuma cire gurbatattu da cikinsu wadanda suke janyo wa masana’antar zagi ta yadda zata yi gogayya da sauran takwarorinta na Nijeriya dama duniya baki daya.

Labarai Masu Nasaba

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

Abba El-mustapha ya tabbatar da cewa tuni lokaci ya kure da wasu zasu ringa amfani da sunan masana’antar ta kannywood suna abinda bai kamata ba domin cimma kudurorin kashin kansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AsaseFimJarumiKannywood
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nau’o’in Abincin Gargajiya Masu Rike Ciki

Next Post

Me Ya Fi Damun Matasan Nijeriya A Wannan Zamanin?

Related

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda
Nishadi

Babu Irin ArziÆ™in Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

2 days ago
Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)
Nishadi

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

1 week ago
Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba
Nishadi

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

3 weeks ago
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu
Nishadi

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

4 weeks ago
Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 
Nishadi

Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 

1 month ago
Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani
Nishadi

Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

1 month ago
Next Post
Me Ya Fi Damun Matasan Nijeriya A Wannan Zamanin?

Me Ya Fi Damun Matasan Nijeriya A Wannan Zamanin?

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

Sin Na Fatan More Fasahohi Da Kirkire-kirkire Da Kasashen Duniya Don Sa Kaimi Ga Ci Gaba Da Zamanintar Da Kasashen Duniya

June 30, 2025
Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

Jarumin Matashi Ya Ragargaji  Wani Ɗan Fashi A Kano

June 30, 2025
Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

Xi Ya Jaddada Bukatar Yin Aiki Tukuru Wajen Aiwatar Da Jagorancin Jam’iyya Bisa Kyawawan Akidu

June 30, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta MiÆ™a SaÆ™on Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan ÆŠantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.