• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 19 Sun Mutu, 8 Sun Sun Ji Rauni A Wani Hadarin Mota A Abuja

by Sulaiman and Abubakar Abba
3 years ago
Hadarin Mota

Hadarin Mota ya ci rayukan Mutane 19 a kan titin Yangoji zuwa Gwagwalada, inda kuma mutum 8 suka samu munanan raunuka.

Mukaddashin hukumar kiyaye haddura ta kasa (FRSC), Mista Dauda Biu ne ya tabbatar da afkuwar lamarin, inda ya ce, ya afku ne a jiya Lahadi.

  • Hadarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum Tara, 10 Sun Jikkata A Titin Abuja

Biu, wanda ya shedawa kamfanin dillancin labarai na kasa afkuwar hadarin a lokacin da ya ziyarci inda abin ya afku ya ce, lamarin ya rutsa da motoci uku kirar bas Toyota Hiace mai lamba MUB- 30 LG da mai lamba DWR-985 XJ sai kuma wata mota daya.

Ya ce, mutane 31 ne hatsarin ya rutsa da su, wadanda suka hada da, maza 11 mace daya sai kuma 19 da suka kone kurmus.

Biu ya kara da cewa, bincike ya tabbatar da cewa, mugun gudu ne ya yi sanadin hatsarin da kokarin wuce juna.

LABARAI MASU NASABA

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Ya ce, bas ta biyu ce ta doki ta farko daga baya, nan take motocin biyu suka kama da Wuta. A cewarsa, motar ta taho ne daga garin Takai da ke jihar Kano ta nufi Jihar Benin.

Ya ce, akwai motar kirar Citroen da ta yo dakon abincin kaji daga Zaria da ke jihar Kaduna, inda ta nufi jihar Akwa Ibom.

Ya ce, ‘yansanda sun fara tuntubar mahukunta kan bizne gawarwakin 18
Ya ce, wadanda suka samu raunuka an kai su Asibitin Kwali don Cigaba da duba lafiyarsu, sai wata Gawa daya da aka iya gane ta, an kaita dakin ajiye gawarwakin da ke babban Asibitin Kwali Abuja.

Biu ya gargadi masu ababen hawa da su guji yin mugun gudu su kuma dinga kiyaye ka’idojin yin tuki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Matatar dangote
Labarai

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus
Labarai

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC
Labarai

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Next Post
An Bukaci Gwamnati Ta Himmatu Wajen Kammala Aikin Wutar Lantarki Ta Mambila

An Bukaci Gwamnati Ta Himmatu Wajen Kammala Aikin Wutar Lantarki Ta Mambila

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Hadarin Mota

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

Arewa Ta Daina Zama Ci-Ma Zaune A Tattalin Arziƙi – Gwamnan Bauchi

October 10, 2025
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

October 10, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Karyata Batun Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

October 10, 2025
An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.