• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 2 Sun Mutu, An Ceto 5 Yayin Da Gini Ya Rufta A Abuja

by Sadiq
3 years ago
Abuja

Mazauna yankin Kubwa da ke babban birnin tarayya, Abuja sun shiga firgici bayan da wani bene mai hawa biyu ya ruguje wanda ya yi sanadin mutuwar mutum biyu tare da jikkata wasu.

Ginin wanda ake kan gina shi ya ruguje ne a titin Hamza Abdullahi da ke kan titin Gado Nasco.

  • Abin Da Ya Sa Ba A Son Yin Wanka In Ana Ruwa Da Walkiya A Birtaniya
  • Zulum Ya Ba Da Umarnin Bude Ofishin NNPP Da Aka Rufe A Borno

Jami’an Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) na ta aikin ceto wadanda lamarin ya rutsa da su.

A cewar NEMA, mutane shida ne lamarin ya rutsa da su.

A cikin wata sanarwa da kakakin hukumar, Manzo Ezekiel, ya fitar, ya ce NEMA ta sanar da faruwar lamarin da misalin karfe 1:00 na rana, inda nan take ta tattara wadanda suka kai daukin gaggawa, wadanda suka hada da hukumar bayar da agajin gaggawa ta Abuja, hukumar kashe gobara, jami’an tsaron farin kaya da kuma ‘yansanda zuwa wurin.

LABARAI MASU NASABA

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

Darakta-Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Babban Birnin Tarayya Abuja (FEMA), Alhaji Abbas Idris, ya sanar a jiya cewa mutane biyu da suka makale a ginin da ya ruguje a Kubwa da ke wajen birnin Abuja, sun mutu.

Alhaji Idriss, ya ce aikin ceto a wurin da ya rufta ya zo karshe tare da ceto mutane biyar da ransu; uku da suka samu raunuka daban-daban yayin da mutane biyu ba su samu raunuka ba.

A halin da ake ciki, karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Ramatu Tijjani Aliyu, ta jajanta wa iyalan wadanda ginin Kubwa ya shafa.

Hafeez Olayinka, daya daga cikin wadanda aka ceto daga ginin da ya rufta, ya ce ya shafe sa’o’i a cikin tarko.

Olayinka, wanda ya koma inda lamarin ya faru bayan an yi masa jinya a asibiti, ya shaida wa manema labarai cewa ya isa wurin ginin da ya ruguje ne a ranar Litinin.

“Ni da wasu mun makale tun daren Alhamis. Da misalin karfe 11:30 na dare ranar Alhamis.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi
Manyan Labarai

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

October 31, 2025
Next Post
Za A Hana ‘Yan Kasar Waje Sayen Amfanin Gona Kai-tsaye A Gonaki

Za A Hana 'Yan Kasar Waje Sayen Amfanin Gona Kai-tsaye A Gonaki

LABARAI MASU NASABA

Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda

October 31, 2025
Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

October 31, 2025
Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

October 31, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

October 31, 2025
Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

October 31, 2025
Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

October 31, 2025
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.