ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Hana ‘Yan Kasar Waje Sayen Amfanin Gona Kai-tsaye A Gonaki

by Abubakar Abba
4 years ago
Gona

Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, tana shirye-shiryen haramta wa ‘yan kasar waje sayen amfanin gona kai-tsaye a gonanakin manoman kasar nan.

Ministan Ma’aikatar Cinikayya da zuba jari Otumba Adeniyi Adebayo ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kaddamar da wani kwamitin hadda a tsakanin hukumomin gwamnatin tarayya a babban birnin tarayyar Abuja.

  • Yawan Shinkafan Da Aka Noma A Sin A Farkon Kakar Bana Ya Karu Da Kashi 0.4%

Ya ci gaba da cewa, tuni aka amince da wannan matakin a taron Majalisar kasa.
Adeniyi ya ci gaba da cewa, gwamnatin tarayya ta fara shirin wanzar da tsarin noma don kiwo, wanda ya kara da cewa, wannan kokarin na daga cikin kokarin da gwamnatin tarayya ke yi domin ta samar da kyakywan yanayi ga masu bukatar sayen amfanin gona.

ADVERTISEMENT

Ministan ya kara da cewa, gwamnatin tarayya ta yi hakan ne domin ta magance kalubalen da ake samu na bunkasa fannin aikin noma a Nijeriya da kara habaka fannin aikin tattalin arzikin Nijeriya da dakile yadda ake tauye manoman wajen samun ribar amfanin gona da ya kamata su samu wajen sayen kayan amfanin.

“Gwamnatin tarayya ta fara shirin wanzar da tsarin noma don kiwo, inda ya kara da cewa, wannan kokarin na daga cikin kokarin da gwamnatin tarayya ke yi domin ta samar da kyakywan yanayi ga masu bukatar sayen amfanin gona”.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Adeniyi ya kuma koka kan yadda ‘yan kasar wajen ke cutar da manoman kasar nan wajen sayen amfanin gonakan su kai tsaye daga gonakan su ba cikin farashi mai sauki.

Ya ce, hakan ya janyo masana’antun kasar samun wadataccen amfanin gona da suke sarrafa wa zuwa sauran nau’ukan abinci saboda yadda ‘yan kasar wajen ke saye amfanin gonakan na manoman.

A cewar Ministan wannan lamarin bai dace ba domin hakan domin ‘yan kasar wajen, na sayen amfanin gonakan da manoman suka noma ne a cikin rahusa, inda kuma hakan ke janyo samar da wadataccen amfanin gona ga ‘yan kasar da kuma kara haifar da rashin aikin yi.

“Lamarin bai dace ba domin hakan domin ‘yan kasar wajen, na sayen amfanin gonakan da manoman suka noma ne a cikin rahusa, inda kuma hakan ke janyo samar da wadataccen amfanin gona ga ‘yan kasar da kuma kara haifar da rashin aikin yi”.

A na sa jawabin shugaban kwamitin Suleman Audu, ya sanar da yunkurin kwamtin wajen samar da shugabanci na gari domin a wanzar da nauyin da aka dora wa kwamitin don yin aikinsa yadda ya kamata.

Audu ya kuma yi alkawarin cewa, kwamitin ba zai baiwa Gwamnati kunya , kan aikin da aka dora masa ba.

Gona
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
maryam

Dannau Ba Matsalar Aljanu Ba Ce, Aikin Kwakwalwa Ne -Dakta Maryam (Adon Gari)

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

June 25, 2026
Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Sabon Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Sabon Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 25, 2026
Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

June 25, 2026
Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

June 25, 2026
Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

June 25, 2026
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

June 25, 2026
Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.