ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 62 Sun Kuɓuta A Wani Hari Da NAF Ta Kai Wa ‘Yan Bindiga A Katsina

by Sulaiman
4 months ago
NAF

Rundunar sojin sama ta Nijeriya (NAF) ta kai wani hari kan wata rundunar ‘yan bindiga da ta yi kaurin suna a karamar hukumar Danmusa ta jihar Katsina, inda mutane 62 da aka yi garkuwa da su suka yi nasarar tserewa.

 

Sansanin wanda yake a Jigawa Sawai, ya kasance mafakar fitaccen shugaban ‘yan bindigar nan, Muhammadu Fulani, wanda ya addabi al’umomin Matazu, Kankia, Dutsinma a Katsina da sauran sassan jihar Kano.

ADVERTISEMENT
  • Filato Ta Tsakiya Ta Amince Da Tazarcen Mutfwang A 2027
  • APC Ta Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Garki/Babura A Jigawa

Hare-haren da aka kai ranar Asabar da karfe 5:10 na yamma, ya tilastawa ‘yan bindigar tserewa daga maboyarsu inda dimbin wadanda aka yi garkuwa da su, suka tsere.

 

LABARAI MASU NASABA

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

A wata sanarwa da kwamishinan tsaron cikin gida da harkokin cikin gida na Katsina, Dakta Nasir Mu’azu ya sanyawa hannu, ta bayyana cewa wadanda suka samu kubuta sun kai kimanin mutane 62 bayan da ‘yan bindigar suka tsere saboda harin da jirgin ya kai musu.

 

Ya yi bayanin cewa, yawancin wadanda suka kubuta, an sace su ne daga kauyen Sayaya yayin wani harin da aka kai da daddare a ranar Litinin, 11 ga Agusta, 2025.

 

Mu’azu ya kara da cewa, a halin yanzu 12 daga cikin wadanda suka kubuta, ana kula da lafiyarsu a babban asibitin Matazu, yayin da 16 kuma ke cibiyar lafiya fa rundunar sojoji ta ‘Forward Operating Base (FOB)’ da ke Kaiga Malamai domin samun kulawar lafiya ta matakin farko.

 

 

Gwamna Dikko Umaru Radda ya yaba wa kokarin jami’an tsaro tare da jaddada aniyar gwamnati na kawo karshen ‘yan bindiga a jihar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani
Manyan Labarai

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
HOTUNA: Yadda Tinubu Ya Kai Ziyara Don Ta’aziyyar Sheikh Dahiru Bauchi
Hotuna

HOTUNA: Yadda Tinubu Ya Kai Ziyara Don Ta’aziyyar Sheikh Dahiru Bauchi

December 20, 2025
Next Post
Ministan Yaɗa Labarai Ya Taya Janar Babangida Murnar Cika Shekaru 84

Ministan Yaɗa Labarai Ya Taya Janar Babangida Murnar Cika Shekaru 84

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.