• English
  • Business News
Friday, May 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum Daya Ya Mutu A Rikicin Fulani Da Patigi A Kwara 

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Mutum Daya Ya Mutu A Rikicin Fulani Da Patigi A Kwara 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rikicin da ya barke tsakanin manoma da Fulani makiyaya a kauyen Rogu da ke karamar hukumar Patigi a Jihar Kwara, wanda hakan ya yi sanadin mutuwar mutum daya.

Leadership Hausa ta tattaro cewa biyo bayan mutuwar manomin, wasu Fulani manoma ne suka mamaye sansanin Fulani da ke kauyen.

  • Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 – Akeredolu
  • Duk Wanda Ya Yake Ni Zai Gane Kurensa – Kwankwaso Ga Ganduje

Mamayar ta biyo bayan rikicin da ya barke tsakanin manoma da Fulani makiyaya a kauyen.

Manoman sun yi zargin kona kadarori na Fulani makiyaya da suka hada da babura, kamar yadda rahotanni suka shaida wa Leadership Hausa.

Etsu Patigi, Alhaji Ibrahim Umar Bologi II, ya shiga cikin rikicin inda ya yi kira da al’ummarsa da su kwantar da hankalinsu tare da wanzar da zaman lafiya a yankin.

Labarai Masu Nasaba

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

Ya kuma tabbatar wa Fulanin cewa babu wani ramuwar gayya da ‘yan uwansa za su yi, kuma babu abin da zai faru ga kowa, kamar yadda zaman lafiya ya samu a yankin.

Shugaban kungiyar Fulani ta Gan Allah reshen Jihar Kwara (GAFDAN), Ali Muhammed Jounwuro, a martanin da ya mayar a Ilorin a ranar Asabar, ya bayyana matukar damuwarsa kan yadda aka kone akalla gidaje 103 na Fulanin da ba su ji ba ba su gani ba.

Ya tambayi dalilin da ya sa mutanen da aka zalunta su dauki doka a hannunsu idan suna zargin wasu suna aikata abin da bai dace ba.

Shugaban ya kara da cewa, “Rugar Fulani sun fi shekara 40 a Rogu da ke karamar hukumar Patigi, sun kasance masu bin doka da oda tsawon shekaru 40 ba tare da cutar da kowa ba.”

Ya yi kira ga gwamnatin Jihar Kwara da ta dauki matakin da ya dace kan lamarin domin kaucewa barkewar rikici.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FulaniKwaraManomaRikici
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilin Da Zai Yi Wuya A Yi Magudin Zabe A 2023 – Akeredolu

Next Post

Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

Related

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano
Manyan Labarai

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

22 minutes ago
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Daba 33 A Kano
Labarai

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

2 hours ago
Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya
Manyan Labarai

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

4 hours ago
Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa
Manyan Labarai

Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

5 hours ago
Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

18 hours ago
Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja
Labarai

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

19 hours ago
Next Post
Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

Gwamnatin Zamfara Ta Gano Likitocin Bogi 199 A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Zaɓen Ƙananan Hukumomin Kano

May 30, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 30-03-2025

May 30, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Daba 33 A Kano

An Kama Mutane 49 Da Ake Zargi Da Damfara A Jihar Kogi

May 30, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (2)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (2)

May 30, 2025
Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

Duk Da Janye Tallafin Rarar Mai, Matsin Rayuwa Na Addabar ‘Yan Nijeriya

May 30, 2025
Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

Shekara Biyun Mulki Tinubu: Nasarori Da Matsaloli Da Inda Aka Dosa

May 30, 2025
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

May 30, 2025
Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

May 29, 2025
An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

May 29, 2025
Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

May 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.