• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum Miliyan 20 Na Fuskantar Hatsarin Cutar Koda A Kasar Nan – Shugabar NAN

by Mustapha Ibrahim
3 years ago
in Labarai
0
Mutum Miliyan 20 Na Fuskantar Hatsarin Cutar Koda A Kasar Nan – Shugabar NAN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugabar kungiyar likitocin fisiyo da cututtukan koda (NAN), Dakta Adanze O Asinobi ta bayyana cewa a yanzu haka a Nijeriya akwai kimanin mutum miliyan 20 da ke fuskantar hatsarin kamuwa da cutar koda.

Shugabar NAN ta bayyana hakan ne a wurin taron kungiyar karo na 35 wanda ya gudana a Jihar Kano karkashin shugabancin kwamishinan lafiya, Dakta Ibrahim Aminu Tsanyawa, wanda aka yi a ranar Asabar da ta gabata.

  • Gina Al‘ummar Sin Da Afirka Mai Koshin Lafiya Ba Batu Ne Na Fatar Baki Ba 
  • Me Sin Ta Kawo wa Duniya Cikin Shekaru 3 Da Ta Shafe Tana Kokarin Tinkarar Cutar COVID-19

Ta ce binciken da aka yi an gano cewa kashi 20 na al’umar Nijeriya na cikin barazanar kamuwa da cutar koda, kuma kashi 35 cikin 100 na kwanta dama a sanadiyar wannan cuta ta koda, domin haka akwai bukatar al’uma da hukumomi su dauki matakan kawar da cutar.

Shi ma shugaban kungiyar reshan Jihar Kano, Farfesa Aliyu Abdul ya ce akwai bukatar mutanen birni da na karkara da su yi kafa-kafa da shan magunguna na zamani da na gargajiya ba bisa umarnin likita ba ko kwararan masani, domin akwai cututtuka musamman na ciwon jiki da ke barazana wajen haifar da cutar koda, musammam wadanda ke da larurar cutar sikari da hawan jini da sauransu.

Tun da farko a jawabunsa, kwamishanan lafiya na Jihar kano, Dakta Ibrahim Aminu Tsanyawa, ya ce ganin wannan cuta ne ya sa gwamnatin Kano karkashin shugabancin Dakta Abdullahi Umar Ganduje ta dau matakai na samar da kayayyakin aiki a asibitocin gwamnati, domin taimakawa da samar da lafiya ga masu wannan larura ta koda da sauran cututtuka da ke addabar mutane, musammam a manyan asibitocin mallakar Jihar Kano.

Labarai Masu Nasaba

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ciwon KodaNANNijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masarautar Katsina Ta Warware Rawanin Hakimin Bakori, Makaman Katsina

Next Post

Da Dumi-duminsa: An Sace Basarake Mai Daraja Ta ÆŠaya A Jihar Filato

Related

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno
Labarai

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

57 minutes ago
Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno
Labarai

Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

3 hours ago
Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu
Labarai

Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

5 hours ago
Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum
Labarai

Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

6 hours ago
Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 
Labarai

Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

6 hours ago
Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo
Labarai

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

7 hours ago
Next Post
Da Dumi-duminsa: An Sace Basarake Mai Daraja Ta ÆŠaya A Jihar Filato

Da Dumi-duminsa: An Sace Basarake Mai Daraja Ta ÆŠaya A Jihar Filato

LABARAI MASU NASABA

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

August 8, 2025
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

August 8, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

August 8, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

August 8, 2025
Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

August 8, 2025
Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

August 8, 2025
Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

August 8, 2025
Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

August 8, 2025
Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

August 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.