• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NALDA Ta Samar Da Makarantun Horas Da Manoma A Ogun, Katsina, Abiya Da Borno

by Munkaila T. Abdullahi
2 years ago
in Labarai
0
NALDA Ta Samar Da Makarantun Horas Da Manoma A Ogun, Katsina, Abiya Da Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yunkurinta na ceto ‘yan kasa daga kangin yunwa da samar da nagartaccen sakamako ta fuskar aikin gona, hukumar kula da share filayan aikin noma ta kasa (NALDA) ta samar da makarantun horaswa ga manoma a jihohin Ogun, Katsina, Abiya da kuma Borno.

Wannan na kunshe cikin wata takarda wadda babban jami’in hukumar NALDA, Kaka Alhaji Mustapha ya rattabawa hannu tare da mika ta ga manema labarai.

  • Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

Ya ce bayan shirye-shirye daba-daban da hukumar NALDA ke gudanarwa ga manoma mata da maza, yanzu kuma hukumar ta kafa makarantar da za ta rika bai wa su manoman horo a kan dabarun aikin noma, yayin da suma wadanda suka sami horon za su kware domin ganin an kai ga nasara a kan irin ayyukan da ita hukumar ta sanya a gaba.

Haka kuma ya kara da cewa samar da makarantun zai taimaka matuka wajan horas da manoma da kuma gudanar da duk wasu shirye-shirye wanda hukumar take yi cikin sauki, musamman wajan bai wa ‘yan sa- kai da sauran manoma bita a kan aikin gona.

Jami’in ya ce irin ayyukan da hukumar NALDA take aiwatarwa a wasu sassa na kasar, musamman na katafariyar gona mai suna “Integrated Organic Farm Estate” a Jihar Borno suna taimakawa matuka gaya.

Labarai Masu Nasaba

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

A cewarsa, an samar da gonan ne domin kyakkyawan zaton cewa matasa da mata na Jihar Borno za su samu ilimi da dubaru na musamman wajen koyon sana’ar aikin gona, musamman a bangaren harkar kiwon kaji masu kwai da nama, kiwon kifi, kiwon zuma, kiwon dabbobi na shanu da tumaki, koyon aikin sarrafa kayan amfanin gona da kuma sayar da su a kasuwar zamani.

Kaka ya ce makarantun za su gudanar da karatu a mataki na farko, za a fara ne da takardar shaidar difiloma a bangaran fannin aikin gona, sauran kwasa-kwasan sun hada da difiloma ta kimiyyan aikin gona da kiwo (Agricultural Technology & Animal Production) da kuma difiloma a kan kimiyar kiwon lafiya (Diploma in Health Technology).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabancin Majalisa: Na Fi Kowa Cancanta, Ni Kadai Na Kawo Kudiri 78, Guda 21 Shugaban Kasa Ya Sa Wa Hannu – Hon Abbas Tajudeen

Next Post

Ina Gaskiyar Bayyanar Aljanun Aliens A Jihar Katsina?

Related

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump
Kasashen Ketare

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

25 minutes ago
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

4 hours ago
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC
Manyan Labarai

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

6 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu
Labarai

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

7 hours ago
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

16 hours ago
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

16 hours ago
Next Post
Ina Gaskiyar Bayyanar Aljanun Aliens A Jihar Katsina?

Ina Gaskiyar Bayyanar Aljanun Aliens A Jihar Katsina?

LABARAI MASU NASABA

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

July 2, 2025
Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.