ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NALDA Ta Samar Da Makarantun Horas Da Manoma A Ogun, Katsina, Abiya Da Borno

by Munkaila T. Abdullahi
3 years ago
NALDA

A yunkurinta na ceto ‘yan kasa daga kangin yunwa da samar da nagartaccen sakamako ta fuskar aikin gona, hukumar kula da share filayan aikin noma ta kasa (NALDA) ta samar da makarantun horaswa ga manoma a jihohin Ogun, Katsina, Abiya da kuma Borno.

Wannan na kunshe cikin wata takarda wadda babban jami’in hukumar NALDA, Kaka Alhaji Mustapha ya rattabawa hannu tare da mika ta ga manema labarai.

  • Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

Ya ce bayan shirye-shirye daba-daban da hukumar NALDA ke gudanarwa ga manoma mata da maza, yanzu kuma hukumar ta kafa makarantar da za ta rika bai wa su manoman horo a kan dabarun aikin noma, yayin da suma wadanda suka sami horon za su kware domin ganin an kai ga nasara a kan irin ayyukan da ita hukumar ta sanya a gaba.

ADVERTISEMENT

Haka kuma ya kara da cewa samar da makarantun zai taimaka matuka wajan horas da manoma da kuma gudanar da duk wasu shirye-shirye wanda hukumar take yi cikin sauki, musamman wajan bai wa ‘yan sa- kai da sauran manoma bita a kan aikin gona.

Jami’in ya ce irin ayyukan da hukumar NALDA take aiwatarwa a wasu sassa na kasar, musamman na katafariyar gona mai suna “Integrated Organic Farm Estate” a Jihar Borno suna taimakawa matuka gaya.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

A cewarsa, an samar da gonan ne domin kyakkyawan zaton cewa matasa da mata na Jihar Borno za su samu ilimi da dubaru na musamman wajen koyon sana’ar aikin gona, musamman a bangaren harkar kiwon kaji masu kwai da nama, kiwon kifi, kiwon zuma, kiwon dabbobi na shanu da tumaki, koyon aikin sarrafa kayan amfanin gona da kuma sayar da su a kasuwar zamani.

Kaka ya ce makarantun za su gudanar da karatu a mataki na farko, za a fara ne da takardar shaidar difiloma a bangaran fannin aikin gona, sauran kwasa-kwasan sun hada da difiloma ta kimiyyan aikin gona da kiwo (Agricultural Technology & Animal Production) da kuma difiloma a kan kimiyar kiwon lafiya (Diploma in Health Technology).

NALDA
Munkaila T. Abdullahi
+ postsBio
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    Matsalar Tsaro Da Hadurran Kwalekwale Da Ambaliyar Ruwa Na Cin Rayuka A Arewa
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    Yadda Mayar Da Gonaki Fulotai Ke Tsananta Karancin Abinci
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    Namadi Ya Lashe Zaben Gwamna A Jigawa
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    Manoman Alkama 200 Za Su Amfana Da Shirin NALDA A Jihar Jigawa

MASU ALAKA

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

June 15, 2026
ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027
Manyan Labarai

ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

June 15, 2026
Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato
Manyan Labarai

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

June 15, 2026
Next Post
Ina Gaskiyar Bayyanar Aljanun Aliens A Jihar Katsina?

Ina Gaskiyar Bayyanar Aljanun Aliens A Jihar Katsina?

LABARAI MASU NASABA

Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

Tunisiyya Ta Sallami Kocinta Bayan Shan Kashi 5-1 A Wasan Farko Na Kofin Duniya

June 15, 2026
Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

Kotu Ta Umarci INEC Ta Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu 4

June 15, 2026
ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

ADC Ta Zaɓi Amaechi A Matsayin Mataimakin Atiku A Zaɓen 2027

June 15, 2026
Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

Xi Jinping: Zan Sadaukar Da Rayuwata Don Bautawa Jama’a

June 15, 2026
Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

Annobar Ƙwalara Ta Kashe Mutane Biyar, 11 Sun Kamu A Filato

June 15, 2026
Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

Farashin Mai Ya Fadi Rigis Bayan Amurka Da Iran Sun Sasanta Kan Mashigar Hormuz

June 15, 2026
An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

June 15, 2026
An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

June 15, 2026
Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

June 15, 2026
Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.