• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nasarar Trump Na Iya Shafar Hauhawar Farashi A Nijeriya – Rahoto

by Abubakar Abba and Sulaiman
11 months ago
Trump

Wasu bayanai na rahoto daga manhajar zuba hannun jari ta FXTM, ta yi hasashen cewa, sake zabar Donald Trump, a matsayin shugaban Amurka na 47, mai yuwa hauhawan farashin kaya munana a Nijeriya.

 

Kazalika, hakan zai iya aukuwa ne, saboda tashin farashin mai a fadin duniya, wanda hakan zai kuma iya shafar kudaden shiga da kasar ke samu a fannin na mai.

  • Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Kolin CEO Na APEC
  • Jimillar Darajar Kwangilolin Da Aka Daddale Yayin Baje Kolin CIIE Karo Na 7 Ta Zarce Dalar Amurka Biliyan 80 

Taken rahoton shi ne, Nasarar Trump a Zaben Amurka! Menene manufarsa ga Nijeriya?

 

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

Wani babban fashin baki mai a kasuwanci Lukman Otunuga ne, ya fitar da rahoton.

 

Otunuga ya tabbatar da cewa, duba da yadda tsarin gwamnatin Trump zai iya shafar sauyin yanayin tattalin arzikin Nijeriya.

 

Ya kara da cewa, nasarar ta Trump, mai yuwa ta tilasta hauhawan farashin mai da iskar Gas, da ake amfani da su a cikin kasar wanda kuma hakan zai janyo kara samar da man na dogon zango.

 

Sai dai, tsare-tsaren nan a sa, ana ganin za su iya bunkasa tattalin arazikin Amurka.

 

Bugu da kari, hakan zai kuma kara yawan kudin ruwa na dogon zango, inda hakan mai yuwa ya sanya farashin mai ya ragu.

 

Hakan zai kasance abu mara kyau ga manyan kasashen da ke samar da man, musamman kasashen da suka dogara da samun kudaden shigar su daga man da suka sayar.

 

Kazalika, ga Nijeriya duba da kari da raguwar farashn mai a kasuwarduniya da kuma yadda dala ke kara samun daraja, hakan zai kara tabarbarar da hauhawan farashin kayan a Nijeriya.

 

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa, tashin dala da kuma na kwandalar Bitcoin sun tashi a ranar Larabar da ta wuce, bayan da ‘yan kasuwa suka yi hasashen samun nasarar Donald Trump. Kafin gudanar da zaben na Amurka.

 

Hakan ya sanya ake hasashen samun ragi a haraji da karin kudi da samun karin hauhawan farashin kaya.

 

A cewar rahoton dala ta tashi zuwa kashi 1.5, inda ta kai daidai da 154.33, ta takardar kudin yen, tun a watan Yuli.

 

Kazalika, ta tashi sama da kashi daya a kan takardar kudi ta EURO da kuma farashin ya karu zuwa kashi uku sabanin takardar kudi ta peso na kasar Medico.

 

A bisa jaddawalin S&P500, ya nuna cewa, ta karu zuwa kashi 1.4.

 

Wasu masu zuba hannun jari tuni sun yadda kasuwar ta kasance a lokacin da Trump ya shugabancin Amurka daga 2017 zuwa 2021.

 

Kazalika, yanayin kasuwar ya kai sama da kashi 60 a zangon mulkin Trump daga 2017 zuwa 2020, wanda tun daga wancan lokacin, ya ragu da kimanin kashi 10 a lokacin shugabancin shuga Joe Biden.

 

A cewarsa, sake dawowar Trump fadar shugaban kasa ta White House, zai iya haifar da karin yanayin na kasuwar a daukacin fadin duniya.

 

Kazalika, tunin karin kudin na Trump zai iya haifar da rige-rigen kasuwanci a nahiyar turai da kasar China wanda idan farashin ya karu zai sanya hauhawan farashi ga Amurkawa wanda hakan zai bunkasa dalar Amurka. Tuni dai, Trump ya lashi Takobin dakatar da yakin kasar Ukraine.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA
Tattalin Arziki

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

October 17, 2025
sallah
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci’ Yan Nijeriya Su Rika Sayen Kayan Da Aka Sarrafa A Gida

October 11, 2025
Next Post
dala

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

Fahimtar Sabon Tunani: Samar Da Wadata Ga Dukkan Jama’a Ta Daidaita Gibin Dake Tsakanin Hamshakai Da Matalauta

October 23, 2025
Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Senegal: Kasar Sin Ta Zama Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

October 23, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno

October 23, 2025
Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

Me Ake Fatan Gani A Shirin Sin Na Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar Na Gaba

October 23, 2025
Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

Harkokin Ciniki Da Zuba Jari Tsakanin Sin Da Afirka Sun Samu Ci Gaba Mafi Girma a Shekaru 5 Da Suka Gabata

October 23, 2025
Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara

October 23, 2025
Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kasar Sin Ta Karyata Rahoto Na Zuki-ta-malle Da Wata Cibiyar Binciken Amurka Ta Fitar Game Da Hadin Gwiwar Sin Da Yammacin Afirka

October 23, 2025
An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

An Kammala Taron JKS Inda Aka Amince Da Shawarwari Kan Shirin Ci Gaban Kasar Sin Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 15

October 23, 2025
Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 23, 2025
Sanarwar Bayan Taron Jks: Mene Ne Sirrin Kwarin Gwiwar Kasar Sin?

Sanarwar Bayan Taron Jks: Mene Ne Sirrin Kwarin Gwiwar Kasar Sin?

October 23, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.