• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nasarar Trump Na Iya Shafar Hauhawar Farashi A Nijeriya – Rahoto

by Abubakar Abba and Sulaiman
10 months ago
in Tattalin Arziki
0
Yadda Donal Trump Ya Lashe Zaben Shugabancin Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu bayanai na rahoto daga manhajar zuba hannun jari ta FXTM, ta yi hasashen cewa, sake zabar Donald Trump, a matsayin shugaban Amurka na 47, mai yuwa hauhawan farashin kaya munana a Nijeriya.

 

Kazalika, hakan zai iya aukuwa ne, saboda tashin farashin mai a fadin duniya, wanda hakan zai kuma iya shafar kudaden shiga da kasar ke samu a fannin na mai.

  • Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Kolin CEO Na APEC
  • Jimillar Darajar Kwangilolin Da Aka Daddale Yayin Baje Kolin CIIE Karo Na 7 Ta Zarce Dalar Amurka Biliyan 80 

Taken rahoton shi ne, Nasarar Trump a Zaben Amurka! Menene manufarsa ga Nijeriya?

 

Labarai Masu Nasaba

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

Wani babban fashin baki mai a kasuwanci Lukman Otunuga ne, ya fitar da rahoton.

 

Otunuga ya tabbatar da cewa, duba da yadda tsarin gwamnatin Trump zai iya shafar sauyin yanayin tattalin arzikin Nijeriya.

 

Ya kara da cewa, nasarar ta Trump, mai yuwa ta tilasta hauhawan farashin mai da iskar Gas, da ake amfani da su a cikin kasar wanda kuma hakan zai janyo kara samar da man na dogon zango.

 

Sai dai, tsare-tsaren nan a sa, ana ganin za su iya bunkasa tattalin arazikin Amurka.

 

Bugu da kari, hakan zai kuma kara yawan kudin ruwa na dogon zango, inda hakan mai yuwa ya sanya farashin mai ya ragu.

 

Hakan zai kasance abu mara kyau ga manyan kasashen da ke samar da man, musamman kasashen da suka dogara da samun kudaden shigar su daga man da suka sayar.

 

Kazalika, ga Nijeriya duba da kari da raguwar farashn mai a kasuwarduniya da kuma yadda dala ke kara samun daraja, hakan zai kara tabarbarar da hauhawan farashin kayan a Nijeriya.

 

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa, tashin dala da kuma na kwandalar Bitcoin sun tashi a ranar Larabar da ta wuce, bayan da ‘yan kasuwa suka yi hasashen samun nasarar Donald Trump. Kafin gudanar da zaben na Amurka.

 

Hakan ya sanya ake hasashen samun ragi a haraji da karin kudi da samun karin hauhawan farashin kaya.

 

A cewar rahoton dala ta tashi zuwa kashi 1.5, inda ta kai daidai da 154.33, ta takardar kudin yen, tun a watan Yuli.

 

Kazalika, ta tashi sama da kashi daya a kan takardar kudi ta EURO da kuma farashin ya karu zuwa kashi uku sabanin takardar kudi ta peso na kasar Medico.

 

A bisa jaddawalin S&P500, ya nuna cewa, ta karu zuwa kashi 1.4.

 

Wasu masu zuba hannun jari tuni sun yadda kasuwar ta kasance a lokacin da Trump ya shugabancin Amurka daga 2017 zuwa 2021.

 

Kazalika, yanayin kasuwar ya kai sama da kashi 60 a zangon mulkin Trump daga 2017 zuwa 2020, wanda tun daga wancan lokacin, ya ragu da kimanin kashi 10 a lokacin shugabancin shuga Joe Biden.

 

A cewarsa, sake dawowar Trump fadar shugaban kasa ta White House, zai iya haifar da karin yanayin na kasuwar a daukacin fadin duniya.

 

Kazalika, tunin karin kudin na Trump zai iya haifar da rige-rigen kasuwanci a nahiyar turai da kasar China wanda idan farashin ya karu zai sanya hauhawan farashi ga Amurkawa wanda hakan zai bunkasa dalar Amurka. Tuni dai, Trump ya lashi Takobin dakatar da yakin kasar Ukraine.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Masu Saye Da Sayar Da Amfanin Gona A Kaduna Suka Ragu

Next Post

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

3 days ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

2 weeks ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

3 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

3 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

3 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 weeks ago
Next Post
dala

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

LABARAI MASU NASABA

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

September 17, 2025
Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya

September 17, 2025
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.