• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nasarar Trump Na Iya Shafar Hauhawar Farashi A Nijeriya – Rahoto

by Abubakar Abba and Sulaiman
8 months ago
in Tattalin Arziki
0
Yadda Donal Trump Ya Lashe Zaben Shugabancin Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu bayanai na rahoto daga manhajar zuba hannun jari ta FXTM, ta yi hasashen cewa, sake zabar Donald Trump, a matsayin shugaban Amurka na 47, mai yuwa hauhawan farashin kaya munana a Nijeriya.

 

Kazalika, hakan zai iya aukuwa ne, saboda tashin farashin mai a fadin duniya, wanda hakan zai kuma iya shafar kudaden shiga da kasar ke samu a fannin na mai.

  • Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Kolin CEO Na APEC
  • Jimillar Darajar Kwangilolin Da Aka Daddale Yayin Baje Kolin CIIE Karo Na 7 Ta Zarce Dalar Amurka Biliyan 80 

Taken rahoton shi ne, Nasarar Trump a Zaben Amurka! Menene manufarsa ga Nijeriya?

 

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

Wani babban fashin baki mai a kasuwanci Lukman Otunuga ne, ya fitar da rahoton.

 

Otunuga ya tabbatar da cewa, duba da yadda tsarin gwamnatin Trump zai iya shafar sauyin yanayin tattalin arzikin Nijeriya.

 

Ya kara da cewa, nasarar ta Trump, mai yuwa ta tilasta hauhawan farashin mai da iskar Gas, da ake amfani da su a cikin kasar wanda kuma hakan zai janyo kara samar da man na dogon zango.

 

Sai dai, tsare-tsaren nan a sa, ana ganin za su iya bunkasa tattalin arazikin Amurka.

 

Bugu da kari, hakan zai kuma kara yawan kudin ruwa na dogon zango, inda hakan mai yuwa ya sanya farashin mai ya ragu.

 

Hakan zai kasance abu mara kyau ga manyan kasashen da ke samar da man, musamman kasashen da suka dogara da samun kudaden shigar su daga man da suka sayar.

 

Kazalika, ga Nijeriya duba da kari da raguwar farashn mai a kasuwarduniya da kuma yadda dala ke kara samun daraja, hakan zai kara tabarbarar da hauhawan farashin kayan a Nijeriya.

 

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa, tashin dala da kuma na kwandalar Bitcoin sun tashi a ranar Larabar da ta wuce, bayan da ‘yan kasuwa suka yi hasashen samun nasarar Donald Trump. Kafin gudanar da zaben na Amurka.

 

Hakan ya sanya ake hasashen samun ragi a haraji da karin kudi da samun karin hauhawan farashin kaya.

 

A cewar rahoton dala ta tashi zuwa kashi 1.5, inda ta kai daidai da 154.33, ta takardar kudin yen, tun a watan Yuli.

 

Kazalika, ta tashi sama da kashi daya a kan takardar kudi ta EURO da kuma farashin ya karu zuwa kashi uku sabanin takardar kudi ta peso na kasar Medico.

 

A bisa jaddawalin S&P500, ya nuna cewa, ta karu zuwa kashi 1.4.

 

Wasu masu zuba hannun jari tuni sun yadda kasuwar ta kasance a lokacin da Trump ya shugabancin Amurka daga 2017 zuwa 2021.

 

Kazalika, yanayin kasuwar ya kai sama da kashi 60 a zangon mulkin Trump daga 2017 zuwa 2020, wanda tun daga wancan lokacin, ya ragu da kimanin kashi 10 a lokacin shugabancin shuga Joe Biden.

 

A cewarsa, sake dawowar Trump fadar shugaban kasa ta White House, zai iya haifar da karin yanayin na kasuwar a daukacin fadin duniya.

 

Kazalika, tunin karin kudin na Trump zai iya haifar da rige-rigen kasuwanci a nahiyar turai da kasar China wanda idan farashin ya karu zai sanya hauhawan farashi ga Amurkawa wanda hakan zai bunkasa dalar Amurka. Tuni dai, Trump ya lashi Takobin dakatar da yakin kasar Ukraine.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Masu Saye Da Sayar Da Amfanin Gona A Kaduna Suka Ragu

Next Post

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

Related

Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

1 week ago
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote
Tattalin Arziki

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

1 week ago
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma
Tattalin Arziki

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

2 weeks ago
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta
Tattalin Arziki

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

2 weeks ago
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

3 weeks ago
NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku
Tattalin Arziki

NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

3 weeks ago
Next Post
dala

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

LABARAI MASU NASABA

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

July 25, 2025
Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

July 25, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

July 25, 2025
Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

July 25, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi

2027: Masu Neman Takarar Shugaban Kasa A PDP Sun Kara Matsa Kaimi Bayan Ficewar Atiku

July 25, 2025
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

July 25, 2025
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

July 25, 2025
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

July 25, 2025
Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

July 25, 2025
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.