ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nasarar Trump Na Iya Shafar Hauhawar Farashi A Nijeriya – Rahoto

by Abubakar Abba and Sulaiman
2 years ago
Trump

Wasu bayanai na rahoto daga manhajar zuba hannun jari ta FXTM, ta yi hasashen cewa, sake zabar Donald Trump, a matsayin shugaban Amurka na 47, mai yuwa hauhawan farashin kaya munana a Nijeriya.

 

Kazalika, hakan zai iya aukuwa ne, saboda tashin farashin mai a fadin duniya, wanda hakan zai kuma iya shafar kudaden shiga da kasar ke samu a fannin na mai.

ADVERTISEMENT
  • Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi A Taron Kolin CEO Na APEC
  • Jimillar Darajar Kwangilolin Da Aka Daddale Yayin Baje Kolin CIIE Karo Na 7 Ta Zarce Dalar Amurka Biliyan 80 

Taken rahoton shi ne, Nasarar Trump a Zaben Amurka! Menene manufarsa ga Nijeriya?

 

LABARAI MASU NASABA

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Wani babban fashin baki mai a kasuwanci Lukman Otunuga ne, ya fitar da rahoton.

 

Otunuga ya tabbatar da cewa, duba da yadda tsarin gwamnatin Trump zai iya shafar sauyin yanayin tattalin arzikin Nijeriya.

 

Ya kara da cewa, nasarar ta Trump, mai yuwa ta tilasta hauhawan farashin mai da iskar Gas, da ake amfani da su a cikin kasar wanda kuma hakan zai janyo kara samar da man na dogon zango.

 

Sai dai, tsare-tsaren nan a sa, ana ganin za su iya bunkasa tattalin arazikin Amurka.

 

Bugu da kari, hakan zai kuma kara yawan kudin ruwa na dogon zango, inda hakan mai yuwa ya sanya farashin mai ya ragu.

 

Hakan zai kasance abu mara kyau ga manyan kasashen da ke samar da man, musamman kasashen da suka dogara da samun kudaden shigar su daga man da suka sayar.

 

Kazalika, ga Nijeriya duba da kari da raguwar farashn mai a kasuwarduniya da kuma yadda dala ke kara samun daraja, hakan zai kara tabarbarar da hauhawan farashin kayan a Nijeriya.

 

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa, tashin dala da kuma na kwandalar Bitcoin sun tashi a ranar Larabar da ta wuce, bayan da ‘yan kasuwa suka yi hasashen samun nasarar Donald Trump. Kafin gudanar da zaben na Amurka.

 

Hakan ya sanya ake hasashen samun ragi a haraji da karin kudi da samun karin hauhawan farashin kaya.

 

A cewar rahoton dala ta tashi zuwa kashi 1.5, inda ta kai daidai da 154.33, ta takardar kudin yen, tun a watan Yuli.

 

Kazalika, ta tashi sama da kashi daya a kan takardar kudi ta EURO da kuma farashin ya karu zuwa kashi uku sabanin takardar kudi ta peso na kasar Medico.

 

A bisa jaddawalin S&P500, ya nuna cewa, ta karu zuwa kashi 1.4.

 

Wasu masu zuba hannun jari tuni sun yadda kasuwar ta kasance a lokacin da Trump ya shugabancin Amurka daga 2017 zuwa 2021.

 

Kazalika, yanayin kasuwar ya kai sama da kashi 60 a zangon mulkin Trump daga 2017 zuwa 2020, wanda tun daga wancan lokacin, ya ragu da kimanin kashi 10 a lokacin shugabancin shuga Joe Biden.

 

A cewarsa, sake dawowar Trump fadar shugaban kasa ta White House, zai iya haifar da karin yanayin na kasuwar a daukacin fadin duniya.

 

Kazalika, tunin karin kudin na Trump zai iya haifar da rige-rigen kasuwanci a nahiyar turai da kasar China wanda idan farashin ya karu zai sanya hauhawan farashi ga Amurkawa wanda hakan zai bunkasa dalar Amurka. Tuni dai, Trump ya lashi Takobin dakatar da yakin kasar Ukraine.

Trump
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Trump
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa
  • Sulaiman
    Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass
  • Sulaiman
    Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Next Post
dala

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

June 26, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A  Titin Bypass

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass

June 26, 2026
Disu

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

June 26, 2026
Trump

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

June 26, 2026
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

June 26, 2026
NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

June 26, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya

June 26, 2026
Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.