• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nasarawa: An Sace Mutane Sau 75, Fashi Da Makami Sau 83 Cikin Shekara Daya

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
in Labarai
0
Nasarawa: An Sace Mutane Sau 75, Fashi Da Makami Sau 83 Cikin Shekara Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansanda a Jihar Nasarawa ta tabbatar da aikata laifin yin garkuwa da mutane 75 a tsakanin watan Janairu zuwa Disamba 2023, kamar yadda alkaluman laifukan suka nuna. Bayanan da LEADERSHIP ta samu sun kuma yi nuna da cewa an kubutar da mutum 69 da aka yi garkuwa da su a tsawon lokacin da ake tsaka da bincike.

Hukumar ta tattara jimillar laifuka 839 a bara, da suka hada da garkuwa da mutane, fashi, fyade, kisa, da sauransu.

  • ‘Yansanda Sun Kama Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Satar Jariri A Nasarawa
  • Shekarau Ga Tinubu: Ka Rage Yawan Ministocinka Domin Rage Kashe Kudade

Alkaluman sun nuna cewa an tabbatar da rubuta laifuka 83 na fashi da makami; kisan kai, 38; fyade, 24; Sata, 202 yayin da aka sanya adadin sauran laifuffuka 417.

Wakilinmu ya lura da abubuwan da aka bayyana kamar, adadin satar da aka yi shi ne na fashi da makami wanda ya biyo bayan sauran laifukan a yawa, yayin da adadin fyade ya kai 24.

Alkaluman sun kuma nuna cewa, rundunar ta kwato makamai 49 da alburusai 607 a cikin wannan lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Jami’in hulda da jama’a na rundunar, DSP Ramhan Nansel, ya ce an samu bayanan ne saboda daukar matakan da ‘yansanda suka yi. Ya ce jami’an rundunar tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro na ‘yan uwa sun dukufa ba dare ba rana domin ganin an kawar da masu aikata laifuka a jihar, inda ya ce saboda irin wannan namijin kokari da aka yine aka tabbatar da wannan kididdiga ta laifuka.

Kuma an samu raguwar laifuka idan aka kwatanta da shekaru byu.

Ya ce kwamishinan ‘yansandan Jihar Nasarawa, Shehu Umar Nadada, ya ce rundunar za ta rubanya kokarin da take yi wajen yaki da masu aikata laifuka.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Jihar NasarawaRundunar 'yansandaSatar mutane
ShareTweetSendShare
Previous Post

AFCON 2023: Ma Su Masaukin Baki Sun Doke Guinea Bissau Da Ci 2-0

Next Post

Yadda Matsalar Tsaro Ta Addabi Al’ummomin Bwari A Abuja

Related

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri
Labarai

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

4 hours ago
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe
Labarai

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

15 hours ago
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja
Labarai

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

16 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

20 hours ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

22 hours ago
Next Post
Yadda Matsalar Tsaro Ta Addabi Al’ummomin Bwari A Abuja

Yadda Matsalar Tsaro Ta Addabi Al’ummomin Bwari A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Saudiyya Ya Ɗauki Nauyin Falasɗinawa 1,000 Su Sauke Faralin  

Sarkin Saudiyya Ya Ɗauki Nauyin Falasɗinawa 1,000 Su Sauke Faralin  

May 19, 2025
Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

May 19, 2025
Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

May 19, 2025
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

May 19, 2025
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

May 18, 2025
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

May 18, 2025
Ciwon Mara Lokacin Al’ada

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

May 18, 2025
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

May 18, 2025
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.