• English
  • Business News
Monday, May 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (5)

by Idris Aliyu Daudawa
8 months ago
in Ilimi
0
Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (5)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana iya bayyana dabarun koyarwa wata hanya ce ta koyarwa wadda ta dogar kan shi Malamin wanda yake bayyana abin da bakinsa ga wadanda suke koyo, ba tare da basu damar su yi tambaya lokacin da ake koya masu.

Amma bayn ya gama yi masu bayani ko kuma bayan daukar maganar kan maudu’in da yayi bayani inda kuma yake Kallon maganar ta shi dabara ce ta koyar da ilimi.(Noor Center, 2011).

  • Sin Ta Kulla Yarjejeniyar Tsarin Kafa Huldar Abota Ta Raya Tattalin Arziki Cikin Hadin Gwiwa Tsakaninta Da Kasashen Afirka 22.
  • Me Ya Haddasa Cacar Baki Tsakanin Kwankwaso Da PDP?

Wannan dabarar ta tsaya ne kan Malami wanda shi ne wanda aka maida hankali kan shi,dabarar da yake amfani da ita ta hanyar kalmomi,wanda hakan yana nufin yana bada labari ne akan maudu’in, wanda zai ci gaba da hakan,ba tare da wata tsayawa ba fiye da minti 5.Game da ita laccar abin yana nuna shi Malami yana bada labari ne da kuma ilimi ga su masu koyo a cikin murya mai karfi, wannan dabarar ana kiranta ana kiranta dabarar bada labari.Wannan dabarar koyarwar tana bukatar Malamai ya kasance ya iya tsara yadda zai koyar da darasin da kuma yadda zai koyar da darasin wajen amfani da magana da kuma samar da hujjoji akan wasu abubuwan da basu yi kama da ita ba.Wato kamar amfani da fuska, kallo da idanu,sai kuma yadda lamarin zai tafi daidai da yadda maganar take, kai har ma da amfani da wadansu abubuwa da kuma misalai domin a jawo hankalin wadanda ake koya mawa wajen maida hankalinsu ga darasin.akwai karin hanyoyi da yawa inda ita dabarar koyarwar ta kan karu,wanda abin ya hada da shi mai koyo kamar wata korama ce wadda bata da ruwa sosai, domin shi Malami tamkar wani rumbu ne da ake ajiye ilimi,hakane ma ita hanayar koyarwa wata hanya ce da ake cike koramar da bata da ruwa asa mata ilimi.A nan shi mai ba wanda ya samar da ilimin bane koyo an kuma haife shi da ilimin bane, shi yasa lamarin koyarwa anan tamkar a shiryawa bayan koya wa shi mai koyon yadda zai tafiyar da rayuwarsa wajen samar masa da ilimi, labari, da kuma kwarewa da zata taimaka ma shi a rayuwarsa ta gaba, domin Malami shine babban wanda yake bada muhimmiyar gudunmawa ga yadda rayuwar shi mai koyon ko masu koyon zata kasance nan gaba, wato shi mai koyon da kuma laccar da Malamain yayi amfani da ita wajen isar da sakon sa (Aziz, Khaled, 2012).

 

Ga yadda ake bukatar muhimman matakan da suka dace ayi amfani da su yadda dabarar lacca ta kamata kasance, kamar haka (Aziz & Khaled, 2012; Noon Center, 2011):

Labarai Masu Nasaba

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

1)Lacca:Lacca ita tana da amfani wajen manya domin tana kai ga saB ayi tattaunawa wanda kuma hakan ba zai shafi tambayoyin ba sai dai a karshen laccar.

2)Bayani: Bayani da kwatanta yadda su dalibai za su gane ko fahimta.Wannan ya hada da amfani da harshen da ake koyarwar cikin sauki wato daga mai sayki zuwa ga mai wahala,daga wanda aka sani zuwa wanda ba a sani ba, daga gaba daya zuwa wani bangare.

3)Yin bayani: Wannan it ace dabarar koyarwa da tafi muhimmanci inda za ayi magana da baki domin a samu fahimtar yadda lamarin yake.

4)Labaru:Wani nau’i ne na gabatar da darasi ta dabarar lacca wajen koyawa dalibai da niyyar jan hankalinsu ta hanyar amfani da sadarwa da abubuwan da aka yi ko aka sani domin suma su amfana.

5)Maimaita abinda Malami ke cewa:Anan Malami shine za iyi wasu abubuwa ko yadda za ayu su, su kuma masu koyo su rika yin yadda ya ambata, bayan ya ambata ko su yi abinda suka ga shima yayi.

Yana da kyau gareka kayi amfani bayan an kammala dabarar koyarwa ta lacca, da wasu hanyoyida za su auna fahimtar su masu saurare abinda suka koya daga abubuwan da aka yi amfani dasu, wajen wadansu tambayoyi ko tsari na a dawo baya, ba domin komai ba sai saboda a kara fadada shi maudu’in da Malamai yake magana akan shi,ta haka ne kuma su masu koyo su iya bada amsar, ko kuma su koma kan misalan da ya basu domin zame masu fitila idan sun shiga duhu.Ita dabarar koyar da laccar tana iya yin amfani a wasu wurare kamar lacca ta wayar da kan ‘yan kasa kan lamarin da ya shafi ilimin kula da lafiya, hana aukuwar hadari,wayar da kai dangane da lamarin addini da al’ada,da sauran darussa wadanda suke dauke da bayanai, abin har ya kai masu saurare da yawa (Ahmad, 2005).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DabaruIlimiKoyarwaNazari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Malaminmu Na Hausa Ya Karfafa Min Kwarin Gwiwar Fara Rubutu – Salma Ahmad

Next Post

Lallai Ƴan Nijeriya Suke Bibiyar Aiyukan Ƴan Majalisu – Shugaban EFCC

Related

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

2 days ago
Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3
Ilimi

Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

2 days ago
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)
Ilimi

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

1 week ago
Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana
Ilimi

Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana

1 week ago
Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir
Ilimi

Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

1 week ago
Jami’ar FUDMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina
Ilimi

Jami’ar FUDMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina

1 week ago
Next Post

Lallai Ƴan Nijeriya Suke Bibiyar Aiyukan Ƴan Majalisu - Shugaban EFCC

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Ƴan Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Mutum 2

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Ƴan Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Mutum 2

May 25, 2025
Fasahar Shayi Ta Sin Ta Samar Da Kwanciyar Hankali Da Nishadi Ga ‘Yan Nijeriya

Fasahar Shayi Ta Sin Ta Samar Da Kwanciyar Hankali Da Nishadi Ga ‘Yan Nijeriya

May 25, 2025
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

May 25, 2025
Xi Jinping Ya Taya Murnar Bude Bikin Baje Kolin Kayayyaki Na Yammacin Sin

Xi Jinping Ya Taya Murnar Bude Bikin Baje Kolin Kayayyaki Na Yammacin Sin

May 25, 2025
Dabarun Tinubu Sun Ƙara Kuɗaɗe A Harkar Ma’adanai Daga Naira Biliyan 6 Zuwa Biliyan 38 — Alake

Dabarun Tinubu Sun Ƙara Kuɗaɗe A Harkar Ma’adanai Daga Naira Biliyan 6 Zuwa Biliyan 38 — Alake

May 25, 2025
Fitaccen Fastan Kaduna Rabaran Azzaman Ya Mutu A Haɗarin Mota

Fitaccen Fastan Kaduna Rabaran Azzaman Ya Mutu A Haɗarin Mota

May 25, 2025
Ruhin Yuan Longping Ya Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Isashen Hatsi a Nahiyar Afirka

Ruhin Yuan Longping Ya Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Isashen Hatsi a Nahiyar Afirka

May 25, 2025
Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu

Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu

May 25, 2025
Tsadar Farashin Ƙwai Ya Sa Ƴan Nijeriya Sun Haƙura Da Cinsa

Tsadar Farashin Ƙwai Ya Sa Ƴan Nijeriya Sun Haƙura Da Cinsa

May 25, 2025
An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

May 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.