• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (5)

by Idris Aliyu Daudawa
9 months ago
in Ilimi
0
Nazari Kan Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (5)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana iya bayyana dabarun koyarwa wata hanya ce ta koyarwa wadda ta dogar kan shi Malamin wanda yake bayyana abin da bakinsa ga wadanda suke koyo, ba tare da basu damar su yi tambaya lokacin da ake koya masu.

Amma bayn ya gama yi masu bayani ko kuma bayan daukar maganar kan maudu’in da yayi bayani inda kuma yake Kallon maganar ta shi dabara ce ta koyar da ilimi.(Noor Center, 2011).

  • Sin Ta Kulla Yarjejeniyar Tsarin Kafa Huldar Abota Ta Raya Tattalin Arziki Cikin Hadin Gwiwa Tsakaninta Da Kasashen Afirka 22.
  • Me Ya Haddasa Cacar Baki Tsakanin Kwankwaso Da PDP?

Wannan dabarar ta tsaya ne kan Malami wanda shi ne wanda aka maida hankali kan shi,dabarar da yake amfani da ita ta hanyar kalmomi,wanda hakan yana nufin yana bada labari ne akan maudu’in, wanda zai ci gaba da hakan,ba tare da wata tsayawa ba fiye da minti 5.Game da ita laccar abin yana nuna shi Malami yana bada labari ne da kuma ilimi ga su masu koyo a cikin murya mai karfi, wannan dabarar ana kiranta ana kiranta dabarar bada labari.Wannan dabarar koyarwar tana bukatar Malamai ya kasance ya iya tsara yadda zai koyar da darasin da kuma yadda zai koyar da darasin wajen amfani da magana da kuma samar da hujjoji akan wasu abubuwan da basu yi kama da ita ba.Wato kamar amfani da fuska, kallo da idanu,sai kuma yadda lamarin zai tafi daidai da yadda maganar take, kai har ma da amfani da wadansu abubuwa da kuma misalai domin a jawo hankalin wadanda ake koya mawa wajen maida hankalinsu ga darasin.akwai karin hanyoyi da yawa inda ita dabarar koyarwar ta kan karu,wanda abin ya hada da shi mai koyo kamar wata korama ce wadda bata da ruwa sosai, domin shi Malami tamkar wani rumbu ne da ake ajiye ilimi,hakane ma ita hanayar koyarwa wata hanya ce da ake cike koramar da bata da ruwa asa mata ilimi.A nan shi mai ba wanda ya samar da ilimin bane koyo an kuma haife shi da ilimin bane, shi yasa lamarin koyarwa anan tamkar a shiryawa bayan koya wa shi mai koyon yadda zai tafiyar da rayuwarsa wajen samar masa da ilimi, labari, da kuma kwarewa da zata taimaka ma shi a rayuwarsa ta gaba, domin Malami shine babban wanda yake bada muhimmiyar gudunmawa ga yadda rayuwar shi mai koyon ko masu koyon zata kasance nan gaba, wato shi mai koyon da kuma laccar da Malamain yayi amfani da ita wajen isar da sakon sa (Aziz, Khaled, 2012).

 

Ga yadda ake bukatar muhimman matakan da suka dace ayi amfani da su yadda dabarar lacca ta kamata kasance, kamar haka (Aziz & Khaled, 2012; Noon Center, 2011):

Labarai Masu Nasaba

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

1)Lacca:Lacca ita tana da amfani wajen manya domin tana kai ga saB ayi tattaunawa wanda kuma hakan ba zai shafi tambayoyin ba sai dai a karshen laccar.

2)Bayani: Bayani da kwatanta yadda su dalibai za su gane ko fahimta.Wannan ya hada da amfani da harshen da ake koyarwar cikin sauki wato daga mai sayki zuwa ga mai wahala,daga wanda aka sani zuwa wanda ba a sani ba, daga gaba daya zuwa wani bangare.

3)Yin bayani: Wannan it ace dabarar koyarwa da tafi muhimmanci inda za ayi magana da baki domin a samu fahimtar yadda lamarin yake.

4)Labaru:Wani nau’i ne na gabatar da darasi ta dabarar lacca wajen koyawa dalibai da niyyar jan hankalinsu ta hanyar amfani da sadarwa da abubuwan da aka yi ko aka sani domin suma su amfana.

5)Maimaita abinda Malami ke cewa:Anan Malami shine za iyi wasu abubuwa ko yadda za ayu su, su kuma masu koyo su rika yin yadda ya ambata, bayan ya ambata ko su yi abinda suka ga shima yayi.

Yana da kyau gareka kayi amfani bayan an kammala dabarar koyarwa ta lacca, da wasu hanyoyida za su auna fahimtar su masu saurare abinda suka koya daga abubuwan da aka yi amfani dasu, wajen wadansu tambayoyi ko tsari na a dawo baya, ba domin komai ba sai saboda a kara fadada shi maudu’in da Malamai yake magana akan shi,ta haka ne kuma su masu koyo su iya bada amsar, ko kuma su koma kan misalan da ya basu domin zame masu fitila idan sun shiga duhu.Ita dabarar koyar da laccar tana iya yin amfani a wasu wurare kamar lacca ta wayar da kan ‘yan kasa kan lamarin da ya shafi ilimin kula da lafiya, hana aukuwar hadari,wayar da kai dangane da lamarin addini da al’ada,da sauran darussa wadanda suke dauke da bayanai, abin har ya kai masu saurare da yawa (Ahmad, 2005).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DabaruIlimiKoyarwaNazari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Malaminmu Na Hausa Ya Karfafa Min Kwarin Gwiwar Fara Rubutu – Salma Ahmad

Next Post

Lallai Ƴan Nijeriya Suke Bibiyar Aiyukan Ƴan Majalisu – Shugaban EFCC

Related

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

3 days ago
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

1 week ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

3 weeks ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

3 weeks ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

3 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

3 weeks ago
Next Post

Lallai Ƴan Nijeriya Suke Bibiyar Aiyukan Ƴan Majalisu - Shugaban EFCC

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

June 23, 2025
Karin Kudin Mai: Hakika An Ci Amanarmu, In Ji ‘Yan Kwadago

NNPC Ya Ƙara Kuɗin Fetur, Duba Sabon Farashin

June 23, 2025
Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

June 23, 2025
Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

June 23, 2025
Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki

Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki

June 23, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

June 23, 2025
Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

June 23, 2025
Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

June 23, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

June 23, 2025
Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.