• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (11)

by Idris Aliyu Daudawa
11 months ago
in Ilimi
0
Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (11)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dabarar koyarwa ta gane abu ta sha bambam da wadanda ake amfani da su a matsayin dabarun koyarwa amma a gargajiyance, inda gudunmawar da dalibi yake badawa ana gane ta, ta hanyar bayanain da yake samu daga wurin Malami ba tare da ya kasance ya kasance mai bayar da gudunmawa ba sosai.

Ko kuma irin gudunmawar da yake badawa bata da wani abin gamsarwa kamar yadda ya dace, wato bada amsoshin tambayoyin da Malami ya yi, ko kuma su yi wasu tambayoyi wadanda ba zai iya bada gamsassun amsoshi ba.

  • Sin Ba Za Ta Canza Matsayarta Game Da Mayar Da Hankali Kan Kasashe Masu Tasowa Ba
  • Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai

A irin wannan dabarar, babban lamari na koyarwa ya dogara ko tsaya ne akan irin kokarin da dalibai suka yi wajen bada tasu gudunmawar a cikin halin koyarwa.Koyo ta gane abinda ake koyarwa nada alaka da hanyoyi da kuma dabaru wanda mutum yake amfani da su wajen amfani da hankalin sa da ilimin da yake da shi, don bukatar daga karshe a samu cimma biyan bukata ko shi ma akan abubuwan da shi ma kan shi bai sani ba a baya.Don haka ne dabarar koyarwa ta yadda ake gano wani abu bayan koyarwar ana karuwa da hakan ne ta hanyar abubuwan da aka yi amfani da su, wajen samar da wasu sabbin dabaru ba domin komai ba saboda a samu damar cimma karuwa da bayanan da ba’a sani ba da kawo karshen lamarin (Ahmed, 2005).

Abu mai yiyuwa ne a bambance tsakanin nabyan abubuwan biyu, wanda kowane daga cikinsu ya danganta ne akan irin gudunamwar da dalibai suka bada a lokacin da ake koyarwar, kamar nau’oin haka a gaba (Ahmed, 2005):

1) Abu na farko inda dalibai suke yin aiki a karkashin Shugabancin da lurar Malami.

Labarai Masu Nasaba

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

2) Abu na biyu yadda ake koyo da kai inda su daliban ne suke yin aikin da kansu, amma shi Malamin bai yin katsalandan sai dai idan akwai bukatar ayi gyara wuraren da aka yi kuskure, ko sun fuskanci wata matsala, ko kuma daidaita yadda ya kamata su yi tunani.

Dabarar koyarwa ta ganewa kamar ko fiye da yadda lamari yake tana da matukar amfanoni masu yawa, manya daga cikinsu sune kamar abubuwan da suke a kasa (Ahmad, 2005):

1.Hanyar kasancewar irin gudunmawar da dalibai masu koyo suke badawa a dabarar koyar da su darsi ko darussa, daibai ko ‘yan makaranta suna koyon dabarun da suke dole ne domin su gane ko sani sabbin abubuwan da za su taimaka masu a gaba.

2.Lamarin ko hakan yana taimakawa wajen inganta ilmi da tunanin inda dalibai suka sa kansu dangane hanyoyin da za suyi amfani dasu wajen maganin matsaloli, bincike.

3.Dabarar koyar da darussa ta hanyar da zata taimakawa dalibai su kara sanin hanyoyin da za su yi amfani da su wajen sanin yadda za su yi sharhi kan lamari, su yi shi, da kuma gwada su bayanai a irin tafarkin da ya dace.

4)Akwai wasu abubuwan da za’a dogara da su a matsayin sheda wato kamar samuwar ayyukan da suka shafi ilimi, mutum ya rika ji kinsa baya da wata matsalar abinda ya shige ma shi duhu idan ya kai ga ganin abin muraran.Wadannan na karka dalibai kwarin gwiwa su koyi abubuwa ba tare da matsala ba lokacin da ake koya masu darasi.

Matakan da aka amfani da su a hanyar koyo ta ganin lamarin ko gane shi sun hada da (Ahmad, 2005):

1) Mutum ko dalibi ya rika jin d alkwai matsala .

2)Mai da hankali kan wasu abubuwa da bau kamata ba su kuma da alaka da abinda ake koyo.

3) Wani abu ya faru ( gano yadda lamarin ya faru).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IlimiNazari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wasu Matan Arewa Da Suka Yi Fice (3)

Next Post

An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

Related

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

3 days ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

1 week ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

1 week ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

2 weeks ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

3 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

3 weeks ago
Next Post
An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.