• English
  • Business News
Monday, June 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (11)

by Idris Aliyu Daudawa
8 months ago
in Ilimi
0
Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (11)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dabarar koyarwa ta gane abu ta sha bambam da wadanda ake amfani da su a matsayin dabarun koyarwa amma a gargajiyance, inda gudunmawar da dalibi yake badawa ana gane ta, ta hanyar bayanain da yake samu daga wurin Malami ba tare da ya kasance ya kasance mai bayar da gudunmawa ba sosai.

Ko kuma irin gudunmawar da yake badawa bata da wani abin gamsarwa kamar yadda ya dace, wato bada amsoshin tambayoyin da Malami ya yi, ko kuma su yi wasu tambayoyi wadanda ba zai iya bada gamsassun amsoshi ba.

  • Sin Ba Za Ta Canza Matsayarta Game Da Mayar Da Hankali Kan Kasashe Masu Tasowa Ba
  • Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai

A irin wannan dabarar, babban lamari na koyarwa ya dogara ko tsaya ne akan irin kokarin da dalibai suka yi wajen bada tasu gudunmawar a cikin halin koyarwa.Koyo ta gane abinda ake koyarwa nada alaka da hanyoyi da kuma dabaru wanda mutum yake amfani da su wajen amfani da hankalin sa da ilimin da yake da shi, don bukatar daga karshe a samu cimma biyan bukata ko shi ma akan abubuwan da shi ma kan shi bai sani ba a baya.Don haka ne dabarar koyarwa ta yadda ake gano wani abu bayan koyarwar ana karuwa da hakan ne ta hanyar abubuwan da aka yi amfani da su, wajen samar da wasu sabbin dabaru ba domin komai ba saboda a samu damar cimma karuwa da bayanan da ba’a sani ba da kawo karshen lamarin (Ahmed, 2005).

Abu mai yiyuwa ne a bambance tsakanin nabyan abubuwan biyu, wanda kowane daga cikinsu ya danganta ne akan irin gudunamwar da dalibai suka bada a lokacin da ake koyarwar, kamar nau’oin haka a gaba (Ahmed, 2005):

1) Abu na farko inda dalibai suke yin aiki a karkashin Shugabancin da lurar Malami.

Labarai Masu Nasaba

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

2) Abu na biyu yadda ake koyo da kai inda su daliban ne suke yin aikin da kansu, amma shi Malamin bai yin katsalandan sai dai idan akwai bukatar ayi gyara wuraren da aka yi kuskure, ko sun fuskanci wata matsala, ko kuma daidaita yadda ya kamata su yi tunani.

Dabarar koyarwa ta ganewa kamar ko fiye da yadda lamari yake tana da matukar amfanoni masu yawa, manya daga cikinsu sune kamar abubuwan da suke a kasa (Ahmad, 2005):

1.Hanyar kasancewar irin gudunmawar da dalibai masu koyo suke badawa a dabarar koyar da su darsi ko darussa, daibai ko ‘yan makaranta suna koyon dabarun da suke dole ne domin su gane ko sani sabbin abubuwan da za su taimaka masu a gaba.

2.Lamarin ko hakan yana taimakawa wajen inganta ilmi da tunanin inda dalibai suka sa kansu dangane hanyoyin da za suyi amfani dasu wajen maganin matsaloli, bincike.

3.Dabarar koyar da darussa ta hanyar da zata taimakawa dalibai su kara sanin hanyoyin da za su yi amfani da su wajen sanin yadda za su yi sharhi kan lamari, su yi shi, da kuma gwada su bayanai a irin tafarkin da ya dace.

4)Akwai wasu abubuwan da za’a dogara da su a matsayin sheda wato kamar samuwar ayyukan da suka shafi ilimi, mutum ya rika ji kinsa baya da wata matsalar abinda ya shige ma shi duhu idan ya kai ga ganin abin muraran.Wadannan na karka dalibai kwarin gwiwa su koyi abubuwa ba tare da matsala ba lokacin da ake koya masu darasi.

Matakan da aka amfani da su a hanyar koyo ta ganin lamarin ko gane shi sun hada da (Ahmad, 2005):

1) Mutum ko dalibi ya rika jin d alkwai matsala .

2)Mai da hankali kan wasu abubuwa da bau kamata ba su kuma da alaka da abinda ake koyo.

3) Wani abu ya faru ( gano yadda lamarin ya faru).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IlimiNazari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wasu Matan Arewa Da Suka Yi Fice (3)

Next Post

An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

Related

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

19 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

2 weeks ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

2 weeks ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

2 weeks ago
ÆŠalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

ÆŠalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

3 weeks ago
Next Post
An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

LABARAI MASU NASABA

An Daddale Tarin Yarjejeniyoyi Yayin Taron Baje Kolin Harkokin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka

An Daddale Tarin Yarjejeniyoyi Yayin Taron Baje Kolin Harkokin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka

June 16, 2025
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Jigila Kai Tsaye Zuwa Sin Da Indiya

FCCPC Ta Sammaci Air Peace Kan Rashin Maido Da KuÉ—in Tikitin Jirgin Da Aka Soke Tafiyarsa

June 16, 2025
Shugabannin Duniya Za Su Gudanar Da Taron Sanya Hannun Jarin Bunƙasa Ƙudurorin Muradun Ƙarni A Sifaniya

Shugabannin Duniya Za Su Gudanar Da Taron Sanya Hannun Jarin Bunƙasa Ƙudurorin Muradun Ƙarni A Sifaniya

June 16, 2025
Dan Nijeriya Lookman Na Kan Gaba Wajen Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika Ta Bana

Atalanta Na Neman Yuro Miliyan 50 Daga Duk Kungiyar Da Ke Son Daukar Lookman

June 16, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa ÆŠangote ÆŠanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Matatar Dangote Za Ta Fara Dakon Man Fetur Da Dizal Kyauta A Fadin Nijeriya

June 16, 2025
IGP Ya Sake Bayar Da Umarnin Cafko Masa Mai Magana Da Yawun Gwamnan Kano Kan Bata Wa Ganduje 

IGP Ya Sake Bayar Da Umarnin Cafko Masa Mai Magana Da Yawun Gwamnan Kano Kan Bata Wa Ganduje 

June 16, 2025
Rundunar Sojin Ruwa Ta Nijeriya Ta Lalata Haramtattun Matatun Mai 5 A Ribas

Rundunar Sojin Ruwa Ta Nijeriya Ta Lalata Haramtattun Matatun Mai 5 A Ribas

June 16, 2025
Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

June 15, 2025
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

June 15, 2025
PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

June 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.