ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (11)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Koyarwa

Dabarar koyarwa ta gane abu ta sha bambam da wadanda ake amfani da su a matsayin dabarun koyarwa amma a gargajiyance, inda gudunmawar da dalibi yake badawa ana gane ta, ta hanyar bayanain da yake samu daga wurin Malami ba tare da ya kasance ya kasance mai bayar da gudunmawa ba sosai.

Ko kuma irin gudunmawar da yake badawa bata da wani abin gamsarwa kamar yadda ya dace, wato bada amsoshin tambayoyin da Malami ya yi, ko kuma su yi wasu tambayoyi wadanda ba zai iya bada gamsassun amsoshi ba.

  • Sin Ba Za Ta Canza Matsayarta Game Da Mayar Da Hankali Kan Kasashe Masu Tasowa Ba
  • Gwamnatin Tarayya Da Google Sun Bullo Da Hanyar Samar Wa Da Matasa 2,500 Aikin Dogaro Da Kai

A irin wannan dabarar, babban lamari na koyarwa ya dogara ko tsaya ne akan irin kokarin da dalibai suka yi wajen bada tasu gudunmawar a cikin halin koyarwa.Koyo ta gane abinda ake koyarwa nada alaka da hanyoyi da kuma dabaru wanda mutum yake amfani da su wajen amfani da hankalin sa da ilimin da yake da shi, don bukatar daga karshe a samu cimma biyan bukata ko shi ma akan abubuwan da shi ma kan shi bai sani ba a baya.Don haka ne dabarar koyarwa ta yadda ake gano wani abu bayan koyarwar ana karuwa da hakan ne ta hanyar abubuwan da aka yi amfani da su, wajen samar da wasu sabbin dabaru ba domin komai ba saboda a samu damar cimma karuwa da bayanan da ba’a sani ba da kawo karshen lamarin (Ahmed, 2005).

ADVERTISEMENT

Abu mai yiyuwa ne a bambance tsakanin nabyan abubuwan biyu, wanda kowane daga cikinsu ya danganta ne akan irin gudunamwar da dalibai suka bada a lokacin da ake koyarwar, kamar nau’oin haka a gaba (Ahmed, 2005):

1) Abu na farko inda dalibai suke yin aiki a karkashin Shugabancin da lurar Malami.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

2) Abu na biyu yadda ake koyo da kai inda su daliban ne suke yin aikin da kansu, amma shi Malamin bai yin katsalandan sai dai idan akwai bukatar ayi gyara wuraren da aka yi kuskure, ko sun fuskanci wata matsala, ko kuma daidaita yadda ya kamata su yi tunani.

Dabarar koyarwa ta ganewa kamar ko fiye da yadda lamari yake tana da matukar amfanoni masu yawa, manya daga cikinsu sune kamar abubuwan da suke a kasa (Ahmad, 2005):

1.Hanyar kasancewar irin gudunmawar da dalibai masu koyo suke badawa a dabarar koyar da su darsi ko darussa, daibai ko ‘yan makaranta suna koyon dabarun da suke dole ne domin su gane ko sani sabbin abubuwan da za su taimaka masu a gaba.

2.Lamarin ko hakan yana taimakawa wajen inganta ilmi da tunanin inda dalibai suka sa kansu dangane hanyoyin da za suyi amfani dasu wajen maganin matsaloli, bincike.

3.Dabarar koyar da darussa ta hanyar da zata taimakawa dalibai su kara sanin hanyoyin da za su yi amfani da su wajen sanin yadda za su yi sharhi kan lamari, su yi shi, da kuma gwada su bayanai a irin tafarkin da ya dace.

4)Akwai wasu abubuwan da za’a dogara da su a matsayin sheda wato kamar samuwar ayyukan da suka shafi ilimi, mutum ya rika ji kinsa baya da wata matsalar abinda ya shige ma shi duhu idan ya kai ga ganin abin muraran.Wadannan na karka dalibai kwarin gwiwa su koyi abubuwa ba tare da matsala ba lokacin da ake koya masu darasi.

Matakan da aka amfani da su a hanyar koyo ta ganin lamarin ko gane shi sun hada da (Ahmad, 2005):

1) Mutum ko dalibi ya rika jin d alkwai matsala .

2)Mai da hankali kan wasu abubuwa da bau kamata ba su kuma da alaka da abinda ake koyo.

3) Wani abu ya faru ( gano yadda lamarin ya faru).

Koyarwa
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

An Yaba Wa Sarki Sanusi Bisa Nada Dan Maliki Da Falakin Kano

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.