• English
  • Business News
Sunday, May 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke Haramtattun Magunguna Kunshe Cikin Mazubin Taliyar Yara A Legas

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
NDLEA Ta Cafke Wani Mai Nakasa Da Ke Safaran Miyagun Kwayoyi Da Tulin Wiwi Da Wasu Kwayoyi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), ta yi nasarar cafke gurbatattun kwayoyi na Tiramadol da wasu nau’ikan na daban na sama da kudi miliyan 1.7 da aka boyesu cikin kwalayen taliyar yara da wasu kwalayen na daban.

An kunshe kwayoyin cikin kwalayen Taliyar yaran da nufin karkatar da hankula a filin sauka da tashin jiragen sama na kasa da kasa na Murtala Muhammed da ke Legas da kuma na jihar Gombe.

  • NDLEA Ta Cafke ‘Yar Shekara 60 Da Mace Mai Juna-biyu Cikin Masu Harkallar Sayar Da Kwaya
  • NDLEA Ta Cafke Wanda Take Nema Ruwa A Jallo Kan Badakalar Miyagun Kwayoyi

A cikin kayan da aka kama sun hada da kwayar Tiramadol na sama da 600,000, an kawo su cikin kasar nan daga Karachi na kasar Pakistan a jiragen Ethiopian daban-daban guda biyu wanda jami’an SAHCO suka kama a filin Jirgin saman Legas a ranar Litinin 12 ga watan Disamba.

A ranar Talata 13 ga watan Disamba an kuma yin nasarar kama kwayoyi guda 5,960 na Rohypnol boye cikin fakitin taliyar yara da ake son kaiwa zuwa Johannesburg da ke Afirika ta Kudu wanda jami’an SAHCO Export Shed suka kama.

Kakakin hukumar NDLEA, Femi Babafemi, ya ce, wata mata Olaleye Adeola ce aka kama dauke da kayan cikin fakitin Taliyar yaran.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 5 A Katsina

29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Rufe Babban Taron COP15

Next Post

Pierre Moussa: Hanyar Da Kasar Sin Ke Bi Ta Zamanantar Da Kasa Abun Koyi Ne Ga Kasashen Afirka

Related

katsina
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 5 A Katsina

22 minutes ago
29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma
Labarai

29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

25 minutes ago
Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 
Labarai

Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

4 hours ago
Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar
Manyan Labarai

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

6 hours ago
Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF
Labarai

Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

18 hours ago
Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 
Labarai

Budurwa ƴar shekara 15 Ta Jefar Da Jariri A Sansanin Ƴan Gudun Hijira A Borno 

23 hours ago
Next Post
Pierre Moussa: Hanyar Da Kasar Sin Ke Bi Ta Zamanantar Da Kasa Abun Koyi Ne Ga Kasashen Afirka

Pierre Moussa: Hanyar Da Kasar Sin Ke Bi Ta Zamanantar Da Kasa Abun Koyi Ne Ga Kasashen Afirka

LABARAI MASU NASABA

katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 5 A Katsina

May 25, 2025
29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

May 25, 2025
Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

May 25, 2025
Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

May 25, 2025
Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

May 25, 2025
An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

May 24, 2025
Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

May 24, 2025
Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.