• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Netanyahu Ya Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Da Hizbullah

by Sulaiman
11 months ago
Netanyahu

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya amince da sabuwar yarjejeniyar tsagaita bude wuta da kungiyar Hizbullah a wata tattaunawa ta tsaro da jami’an Isra’ila a daren Lahadi, in ji wata majiya mai tushe.

 

Majiyar ta ce, amma Isra’ila na da wata bukata ta musamman game da yarjejeniyar, wadanda ake sa ran mikawa gwamnatin Lebanon ranar Litinin.

  • Wakilin Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Sasanta Batun Nukiliyar Iran A Siyasance
  • An Sake Tallafa Wa Al’ummar Gambaru Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

Ana ci gaba da tattaunawa kan bukatun da ake son cimmawa kafin tabbatar da amincewar yarjejeniyar.

 

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Shi Beli

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Yarjejeniyar tsagaita bude wuta, tana bukatar amincewar majalisar ministocin Isra’ila, wadda har yanzu ba ta yanke shawara ba.

 

A cikin ‘yan kwanakin nan, kungiyar Hizbullah ta yi nazari kan shawarar da Amurka ke goyon bayanta na tsagaita bude wuta na tsawon kwanaki 60 a yakin, wanda daga nan, ake fatan za ta iya zama tushen tsagaita bude wuta mai dorewa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Shi Beli
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Shi Beli

October 24, 2025
Manyan Labarai

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
Next Post
Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Biyu

Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Biyu

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Shi Beli

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Shi Beli

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

October 24, 2025
Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

October 24, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ƙungiyoyin Ma’aikatan Jihar Kaduna Sun Yabawa Gwamna Sani Kan Amincewa Da Sabon Albashin  Ma’aikata

October 24, 2025
Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

October 24, 2025
Gobara Ta Tafka Ɓarna A Kasuwar Shuwaki, Ta Ƙona Fiye da Rumfuna 500 A Kano

Gobara Ta Tafka Ɓarna A Kasuwar Shuwaki, Ta Ƙona Fiye da Rumfuna 500 A Kano

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.