• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijar: AU Ta Umarci Sojoji Su Koma Bariki Nan Da Kwana 15

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Manyan Labarai, Kasashen Ketare
0
Nijar: AU Ta Umarci Sojoji Su Koma Bariki Nan Da Kwana 15
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta bukaci sojojin da suka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar da su koma barikinsu tare da mayar da mulkin farar hula a kasar cikin kwanaki 15.

Cikin wata sanarwa da kwamitin tsaro da zaman lafiya na AU ya fitar, ya yi Allah-wadai da juyin mulkin da sojojin suka yi a Nijar.

  • Zulum Ya Cire Sunan Ngoshe Daga Sunayen Kwamishinonin Borno
  • Burin Sheikh Dahiru Bauchi Daya Tak Da Ya Rage Masa -Sayyadi Aliyu

Sanarwar, ta yi dai-dai da ta tarayyar Turai wadda ta dakatar da aikin tallafi a kasar.

Sashen Hausa na BBC, ya ruwaito cewa hakan na zuwa ne yayin da ECOWAS ke shirin gudanar da taro ranar Litinin mai zuwa kan juyin mulkin da aka yi a Nijar.

Kasashen duniya da dama na ci gaba da yin Allah-wadai kan juyin mulki da dakarun sojin kasar suka yi.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Nijar dai ta shiga jerin kasashen yankin Sahel da sojoji suka karbe ikon gudanar da mulki.

A nasa bangare sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken, ya ce Amurka za ta dakatar da tallafin miliyoyin daloli da ta ke bai wa Nijar.

Nijar wadda ke yankin Sahel ta kasance babbar kawa ga kasashen yamma a kokarin da suke yi na yaki da masu ikirarin jihadi a yankin Sahel da ke yammacin Afirka.

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu na shirin karbar bakuncin taron kungiyar shugabannin kasashen yammacin Afirka domin tattauna batun juyin mulkin na Nijar.

A ranar Laraba da daddare ne sojojin Nijar suka ayyana kifar da gwamnatin farar hula ta Mohammed Bazoum, bayan da suka tsare shi da shi a fadar shugaban kasa.

Daga baya shugaban dakarun fadar shugaban kasar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya ayyana kansa a matsayin sabon shugaban mulkin sojin kasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AUBazoumECOWASJuyin MulkiNijarSojoji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mukaddashin Shugaban FISU: Shirin FISU Na Inganta Lafiyar Dalibai A Makarantu Ya Yi Daidai Da Ra’ayin Shugaba Xi Jinping A Fannin Raya Kasa Ta Hanyar Motsa Jiki

Next Post

Shugaba Xi Jinping Ya Yi Kira Da A Inganta Hadin-Gwiwa Ta Hanyar Gudanar Da Wasannin Motsa Jiki

Related

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

9 minutes ago
INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC
Manyan Labarai

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

2 hours ago
An ÆŠauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya
Manyan Labarai

An ÆŠauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

4 hours ago
Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027
Manyan Labarai

Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

8 hours ago
majalisar kasa
Manyan Labarai

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

11 hours ago
MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama
Manyan Labarai

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

1 day ago
Next Post
Shugaba Xi Jinping Ya Yi Kira Da A Inganta Hadin-Gwiwa Ta Hanyar Gudanar Da Wasannin Motsa Jiki

Shugaba Xi Jinping Ya Yi Kira Da A Inganta Hadin-Gwiwa Ta Hanyar Gudanar Da Wasannin Motsa Jiki

LABARAI MASU NASABA

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

September 10, 2025
Jami’ar MAAUN Da Kwalejin Seneca ta Canada Sun Yi Haɗin Gwiwa Domin Samar Da Damarmaki Ga Ɗalibai A Duniya

Jami’ar MAAUN Da Kwalejin Seneca ta Canada Sun Yi Haɗin Gwiwa Domin Samar Da Damarmaki Ga Ɗalibai A Duniya

September 10, 2025
Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing

Jagororin Tsaro Da Na Sojoji Daga Sama Da Kasashe 100 Za Su Halarci Taro Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Beijing

September 10, 2025
Tayar Da Yaki A Zamanin Nan Kauyanci Ne

Tayar Da Yaki A Zamanin Nan Kauyanci Ne

September 10, 2025
INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

September 10, 2025
Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

September 10, 2025
An ÆŠauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

An ÆŠauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

September 10, 2025
Mun KaÉ—u MatuÆ™a Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Umarci Makarantu Masu Zaman Kansu Da Su Nemi Amincewarta Kafin Ƙara Kuɗi

September 10, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Yaya Da Ƙannuwa Da Wasu A Zaria

September 10, 2025
Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

September 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.