• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Fuskantar Yiwuwar Sake Bullar Ebola – NCDC

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Nijeriya Na Fuskantar Yiwuwar Sake Bullar Ebola – NCDC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da aka sake samun bullar kwayar cutar Ebola samfurin Sudan a Uganda, cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganinsu ta kasa, ta bayyana cewar akwai yiyuwar Nijeriya ta sake fuskantar shigowa da bullar cutar Ebola.

Shugaban cibiyar NCDC Dokta Ifedaya Adetifa, shi ne ya bayyana haka a wani bayanin da aka fitar jiya cewa da akwai yiyuwar sake bullar cutar Ebola a Nijeriya, yawan tarukkukan da ake yi masu nasaba da siyasa.

  • Ya Yi Yunkurin Jefa Matarsa Rijiya Don Zargin Tana Cutarsa
  • Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar 10 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Hutu 

Shi yasa bikin kirsimatai mai zuwa da sauran bukukuwa na addinai wadanda za a yi a watannin da suka rage a wannan shekarar 2022.

Ya ba da sauran dalilan da suka hada da cewar “ita samfurin kwayar cutar Ebola ta Sudan yanzu ba ta da magani, ko wani lasisi da aka yarda da samar da allurar maganin rigakafin cutar.

Ita samfurin cutar Ebola ta Sudan ta bambanta ne daga kashi 41 zuwa100 a barkewar cutar daban- daban da aka samu.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

“Yiyuwar sake bullar cutar tana da karfi saboda yawan zirga- zirgar da ake yi tsakanin Uganda Nijeriya, ba ma kamar ta tasahr Jirdin sama ta Kenya da ke babban birnin kasar Nairobi.

Ita tasahar ta Nairobi ta kasance wata tasha ce ta wancan sashen da kasashen da ta ke makwabtaka da su ka hada iyaka ta kai tsaye da kasar Uganda.

Sai dai kuma duk da hakan Ifedayo ya ce Nijeriya tana da dukkan abubuwan da suka kamata na fasaha, da yawan ma’aikatan kula da lafiya, wuraren gwaji, domin fuskantar cutar ko da ace ta bulla.

Ya ce ana iya tunawa da nasara da Nijeriya ta samu lokacin da cutar ta bulla a shekarar 2014, ga kuma irin ci gaban da aka samu, ta bangaren yadda za a fuskanci cutar wadda ta barke cikin gaggawa, kamar lokacin da aka fuskanci annobar cutar Korona.

Ya ci gaba da bayanin cewa“ Muna da kayayyakin gwajin cutar a dakin gwaji na kasa a Abuja da kuma Asibitin koyarwa na Jami’ar Legas inda ake da wata babbar cibiya ce da take dakin gwaje- gwajen gano musabbabin kamuwa da cuta’’.

Bugu da kari Shugaban cibiyar wurin binciken da ke da shi za a kara ingantashi da sauran dakunan gwaje- gwaje da suke a Birane, inda za a lura da muhimmin wurin da ake shigowa kasa, da kuma duk abubuwan da za a bukatana aikin.

Hukumar lafiya ta duniya ta tabbatar da barkewar cutar a kasar Uganda, duk wannan al’amarin cutar yana faruwa ne ta hanyar samfurin Ebola na Sudan, wanda yayi sanadiyar barkewar cutar a Uganda Sudan ta Kudu, da kuma jamhuriyar kasar Damukuradiyya ta Congo.

Cibiyar bincike da kasar Uganda ta tabbatar da an samu wani matashi mai shara 24 bayan da aka gwada wadansu abubuwan da ake amfani da su lokacin gwaji, ya nuna alamun kamuwa da cutar wanda daga baya kuma ya mutu.

Wannan al’amarin ya faru ne a gundumar Mubendea tsakiyar babban birnin kasar da ke na nisan kilomita 175 daga Kamfala. Ya zuwa ranar 29 ga Satumaba ma’aikatar lafiya ta kasar Uganda ta ba da labarin an gwada mutane 54 (35 an tabbatar da sun kamu da cutar, yayin ake da shakku da19) mutane 25 sun mutu.

Sai kuma wasu mutane 7 da aka tabbatar da sun kamu da 18 wadanda ake shakku akan su. Ma’aikatar lafiya ta Uganda tare da taimakon hukumar lafiya ta duniya, suna aiki tare ta ganin an kawo karshen cutar da yaduwarta, kamar dai yadda cibiyar ta NCDC ta bayyana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AnnobaBullaCutaEbolaKoronaNijeriyaSudan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Kaddamar Da Cibiyar Watsa Labaru Ta Taron Wakilan JKS Karo Na 20 A Ranar 12 Ga Watan Oktoba

Next Post

Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Ghana Da Sin Ya Kawo Babbar Moriya Ga Kasashen Biyu

Related

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

4 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

18 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

20 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

22 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

23 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

23 hours ago
Next Post
Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Ghana Da Sin Ya Kawo Babbar Moriya Ga Kasashen Biyu

Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Ghana Da Sin Ya Kawo Babbar Moriya Ga Kasashen Biyu

LABARAI MASU NASABA

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

Babu Irin Arziƙin Da Babu A Masana’antar Kannywood – Bashir Maishadda

June 29, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

June 29, 2025
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

June 29, 2025
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.