ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Fuskantar Yiwuwar Sake Bullar Ebola – NCDC

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
Ebola

Yayin da aka sake samun bullar kwayar cutar Ebola samfurin Sudan a Uganda, cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganinsu ta kasa, ta bayyana cewar akwai yiyuwar Nijeriya ta sake fuskantar shigowa da bullar cutar Ebola.

Shugaban cibiyar NCDC Dokta Ifedaya Adetifa, shi ne ya bayyana haka a wani bayanin da aka fitar jiya cewa da akwai yiyuwar sake bullar cutar Ebola a Nijeriya, yawan tarukkukan da ake yi masu nasaba da siyasa.

  • Ya Yi Yunkurin Jefa Matarsa Rijiya Don Zargin Tana Cutarsa
  • Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar 10 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Hutu 

Shi yasa bikin kirsimatai mai zuwa da sauran bukukuwa na addinai wadanda za a yi a watannin da suka rage a wannan shekarar 2022.

ADVERTISEMENT

Ya ba da sauran dalilan da suka hada da cewar “ita samfurin kwayar cutar Ebola ta Sudan yanzu ba ta da magani, ko wani lasisi da aka yarda da samar da allurar maganin rigakafin cutar.

Ita samfurin cutar Ebola ta Sudan ta bambanta ne daga kashi 41 zuwa100 a barkewar cutar daban- daban da aka samu.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

“Yiyuwar sake bullar cutar tana da karfi saboda yawan zirga- zirgar da ake yi tsakanin Uganda Nijeriya, ba ma kamar ta tasahr Jirdin sama ta Kenya da ke babban birnin kasar Nairobi.

Ita tasahar ta Nairobi ta kasance wata tasha ce ta wancan sashen da kasashen da ta ke makwabtaka da su ka hada iyaka ta kai tsaye da kasar Uganda.

Sai dai kuma duk da hakan Ifedayo ya ce Nijeriya tana da dukkan abubuwan da suka kamata na fasaha, da yawan ma’aikatan kula da lafiya, wuraren gwaji, domin fuskantar cutar ko da ace ta bulla.

Ya ce ana iya tunawa da nasara da Nijeriya ta samu lokacin da cutar ta bulla a shekarar 2014, ga kuma irin ci gaban da aka samu, ta bangaren yadda za a fuskanci cutar wadda ta barke cikin gaggawa, kamar lokacin da aka fuskanci annobar cutar Korona.

Ya ci gaba da bayanin cewa“ Muna da kayayyakin gwajin cutar a dakin gwaji na kasa a Abuja da kuma Asibitin koyarwa na Jami’ar Legas inda ake da wata babbar cibiya ce da take dakin gwaje- gwajen gano musabbabin kamuwa da cuta’’.

Bugu da kari Shugaban cibiyar wurin binciken da ke da shi za a kara ingantashi da sauran dakunan gwaje- gwaje da suke a Birane, inda za a lura da muhimmin wurin da ake shigowa kasa, da kuma duk abubuwan da za a bukatana aikin.

Hukumar lafiya ta duniya ta tabbatar da barkewar cutar a kasar Uganda, duk wannan al’amarin cutar yana faruwa ne ta hanyar samfurin Ebola na Sudan, wanda yayi sanadiyar barkewar cutar a Uganda Sudan ta Kudu, da kuma jamhuriyar kasar Damukuradiyya ta Congo.

Cibiyar bincike da kasar Uganda ta tabbatar da an samu wani matashi mai shara 24 bayan da aka gwada wadansu abubuwan da ake amfani da su lokacin gwaji, ya nuna alamun kamuwa da cutar wanda daga baya kuma ya mutu.

Wannan al’amarin ya faru ne a gundumar Mubendea tsakiyar babban birnin kasar da ke na nisan kilomita 175 daga Kamfala. Ya zuwa ranar 29 ga Satumaba ma’aikatar lafiya ta kasar Uganda ta ba da labarin an gwada mutane 54 (35 an tabbatar da sun kamu da cutar, yayin ake da shakku da19) mutane 25 sun mutu.

Sai kuma wasu mutane 7 da aka tabbatar da sun kamu da 18 wadanda ake shakku akan su. Ma’aikatar lafiya ta Uganda tare da taimakon hukumar lafiya ta duniya, suna aiki tare ta ganin an kawo karshen cutar da yaduwarta, kamar dai yadda cibiyar ta NCDC ta bayyana.

Ebola
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Ghana Da Sin Ya Kawo Babbar Moriya Ga Kasashen Biyu

Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Ghana Da Sin Ya Kawo Babbar Moriya Ga Kasashen Biyu

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.