ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Fuskantar Yiwuwar Sake Bullar Ebola – NCDC

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
Ebola

Yayin da aka sake samun bullar kwayar cutar Ebola samfurin Sudan a Uganda, cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganinsu ta kasa, ta bayyana cewar akwai yiyuwar Nijeriya ta sake fuskantar shigowa da bullar cutar Ebola.

Shugaban cibiyar NCDC Dokta Ifedaya Adetifa, shi ne ya bayyana haka a wani bayanin da aka fitar jiya cewa da akwai yiyuwar sake bullar cutar Ebola a Nijeriya, yawan tarukkukan da ake yi masu nasaba da siyasa.

  • Ya Yi Yunkurin Jefa Matarsa Rijiya Don Zargin Tana Cutarsa
  • Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar 10 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Hutu 

Shi yasa bikin kirsimatai mai zuwa da sauran bukukuwa na addinai wadanda za a yi a watannin da suka rage a wannan shekarar 2022.

ADVERTISEMENT

Ya ba da sauran dalilan da suka hada da cewar “ita samfurin kwayar cutar Ebola ta Sudan yanzu ba ta da magani, ko wani lasisi da aka yarda da samar da allurar maganin rigakafin cutar.

Ita samfurin cutar Ebola ta Sudan ta bambanta ne daga kashi 41 zuwa100 a barkewar cutar daban- daban da aka samu.

LABARAI MASU NASABA

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

“Yiyuwar sake bullar cutar tana da karfi saboda yawan zirga- zirgar da ake yi tsakanin Uganda Nijeriya, ba ma kamar ta tasahr Jirdin sama ta Kenya da ke babban birnin kasar Nairobi.

Ita tasahar ta Nairobi ta kasance wata tasha ce ta wancan sashen da kasashen da ta ke makwabtaka da su ka hada iyaka ta kai tsaye da kasar Uganda.

Sai dai kuma duk da hakan Ifedayo ya ce Nijeriya tana da dukkan abubuwan da suka kamata na fasaha, da yawan ma’aikatan kula da lafiya, wuraren gwaji, domin fuskantar cutar ko da ace ta bulla.

Ya ce ana iya tunawa da nasara da Nijeriya ta samu lokacin da cutar ta bulla a shekarar 2014, ga kuma irin ci gaban da aka samu, ta bangaren yadda za a fuskanci cutar wadda ta barke cikin gaggawa, kamar lokacin da aka fuskanci annobar cutar Korona.

Ya ci gaba da bayanin cewa“ Muna da kayayyakin gwajin cutar a dakin gwaji na kasa a Abuja da kuma Asibitin koyarwa na Jami’ar Legas inda ake da wata babbar cibiya ce da take dakin gwaje- gwajen gano musabbabin kamuwa da cuta’’.

Bugu da kari Shugaban cibiyar wurin binciken da ke da shi za a kara ingantashi da sauran dakunan gwaje- gwaje da suke a Birane, inda za a lura da muhimmin wurin da ake shigowa kasa, da kuma duk abubuwan da za a bukatana aikin.

Hukumar lafiya ta duniya ta tabbatar da barkewar cutar a kasar Uganda, duk wannan al’amarin cutar yana faruwa ne ta hanyar samfurin Ebola na Sudan, wanda yayi sanadiyar barkewar cutar a Uganda Sudan ta Kudu, da kuma jamhuriyar kasar Damukuradiyya ta Congo.

Cibiyar bincike da kasar Uganda ta tabbatar da an samu wani matashi mai shara 24 bayan da aka gwada wadansu abubuwan da ake amfani da su lokacin gwaji, ya nuna alamun kamuwa da cutar wanda daga baya kuma ya mutu.

Wannan al’amarin ya faru ne a gundumar Mubendea tsakiyar babban birnin kasar da ke na nisan kilomita 175 daga Kamfala. Ya zuwa ranar 29 ga Satumaba ma’aikatar lafiya ta kasar Uganda ta ba da labarin an gwada mutane 54 (35 an tabbatar da sun kamu da cutar, yayin ake da shakku da19) mutane 25 sun mutu.

Sai kuma wasu mutane 7 da aka tabbatar da sun kamu da 18 wadanda ake shakku akan su. Ma’aikatar lafiya ta Uganda tare da taimakon hukumar lafiya ta duniya, suna aiki tare ta ganin an kawo karshen cutar da yaduwarta, kamar dai yadda cibiyar ta NCDC ta bayyana.

Ebola
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Next Post
Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Ghana Da Sin Ya Kawo Babbar Moriya Ga Kasashen Biyu

Hadin Gwiwar Dake Tsakanin Ghana Da Sin Ya Kawo Babbar Moriya Ga Kasashen Biyu

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.