• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Iya Samun Naira Tiriliyan 6.9 Na Kudin Shiga Daga Mai  A Wata Daya

by Bello Hamza
12 months ago
Tiriliyan

Gwamnatin Tarayya na shirin samuun kimanin Naira tiriliyan 6.99 a matsayin kudin shiga a duk wata daga fannin mai.

Wannan na zuwa ne, daidai kamfanin albakatun man fetur na kasa NNPCL, ya yi hadaka da masu ruwa da tsaki, suka kara kudin sarrafa danyen mai zuwa Ganguna miliyan 1.8 a duk wata.

  • Dan Nijeriya Lookman Na Kan Gaba Wajen Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika Ta Bana
  •  ‘Yan Majalisar Nijeriya Na Matsin Lamba Ga Jami’an Gwamnati Wajen Yin Cushe A Kasafin Kudi –Jega

Farashin samfarin danyen mai na Brent duniya a 2024, ya kai kimanin Ganguna 81 a 2024.

Wannan ya kai kasa da farashin kowacce Ganga daya a kan 101 a 2024, idan aka kwatanta da farashin kowacce Ganga daya a akan dala 82 a 2023.

Samar Ganugunan mai miliyan 1.8 wanda ya kai dala 81 na kowacce Ganga daya, Nijeriya za ta samu kudin shiga da suka kai dala miliyan 145.8, wanda hakan ya nuna cewa, a cikin kwanuka 30, ya kai dala biliyan 4.37.

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

A tsakatsakin kudin musaya a hukumance na Naira 1,600, hakan ya kai Naira tiriliyan 6.99, wanda aka kiyasta Gwamnatin za ta samu a wata saboda karin farashin man na kwananan.

Shugaban Kamfanin NNPCL, Mele Kyari, ne ya sanar da karin a wata ganawa a shalkwatar kamfanin a ranar Alhamis a Abuja.

Karamin ministan albarkatun mai Heineken Lokpobiri, ne ya jagoranci ganawar, inda kuma ganawar ta samu halartar shugaban hukumar NNPCL Cif Pius Akinyelure Akinyelure.

Kazalika, babban mai kula da kudade Mista Adedapo Segun, da shugaban sashen hako mai na cikin ruwa Isiyaku Abdullahi, da mataimakin hako mai na kan tudu  Udobong Ntia da na sashen zuba hannun jari a man ake hakowa a kan tudu Mista Bala Wunti da sauransu, duk sun halaci ganawar.

A lokacin ganawar da aka yi a watan Disambar 2023 da kwamitin kula da kudi na majalisar tarayya Mele Kyari ya bayar da tabbacin cewa, hasashen da ka yi na samar da danyen mai da farashin sa a cikin kasafin kudi na 2024, abu ne da yake mai yuwuwa.

Kazaliuka, kamfanin ya sanar da cewa, a yanzu yana samar da iskar Gas da ya kai biliyan 7.4, musamman na AKK.

Wannan ya kasance an samu ci gaba na samar da iskar Gas din da ta kai biliyan 6.1 a farkon 2024.

A jawabinsa a wajen ganawar babban jami’I a NNPCL lawal Musa ya sanar da cewa, bisa wannan hadakar da mahukuntan na NNPCL suka yi da masu ruwa da tsaki a fannin mai, musamman abokan huddar kamfanin da gwamnati da hukumomin tsaro masu zaman kansu da alumomi, hakan ya taimaka wajen cimma burin da aka sa a gaba.

Lawal ya sanar da cewa, “ Hakan ya sanya a yau, ake tunkahu da masana’antar domin mun ji dadi matuka duba da cewa, mun zarce wajen hako Ganguna miliyan 1.8 a duk rana daya.”

A cewarsa, wannan babbar nasara ce da aka samu tun bayan tsawon lokaci da ba a samu ba, amma mun samu nasarar cimma haka a yanzu.

Ya kara da cewa, a yanzu har ta kai gam un haura samar da iskar Gas da ta kai 7.4, wannan ba karamar nasara bace, inda ya kara da cewa, NNPCL ya mayar da hankali don samar da Gangunan danyen mai da suka kai miliyan biyu a karshen shekara.

A cewarsa a ranar 25 ga watan Yunin a lokacin da aka fara hako danyen mai bai wuce Ganguna 1.430 ba amma a ranar 11 ga watan Agusta, ya karu zuwa Ganguna 1.7

Ya sanar da cewa, wannan nauyi ne da Gwamnatin Tarayya ta dorawa kamfanin na cewa, dole ne hako

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Tattalin Arziki

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

November 7, 2025
Tattalin Arziki

Ma’aikatan NPA Wasu Ginshikai Ne Na Ciyar Da NPA Gaba —Dantsoho

November 7, 2025
Next Post
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

LABARAI MASU NASABA

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.