• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Iya Samun Naira Tiriliyan 6.9 Na Kudin Shiga Daga Mai  A Wata Daya

by Bello Hamza
7 months ago
in Tattalin Arziki
0
Nijeriya Na Iya Samun Naira Tiriliyan 6.9 Na Kudin Shiga Daga Mai  A Wata Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya na shirin samuun kimanin Naira tiriliyan 6.99 a matsayin kudin shiga a duk wata daga fannin mai.

Wannan na zuwa ne, daidai kamfanin albakatun man fetur na kasa NNPCL, ya yi hadaka da masu ruwa da tsaki, suka kara kudin sarrafa danyen mai zuwa Ganguna miliyan 1.8 a duk wata.

  • Dan Nijeriya Lookman Na Kan Gaba Wajen Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika Ta Bana
  •  ‘Yan Majalisar Nijeriya Na Matsin Lamba Ga Jami’an Gwamnati Wajen Yin Cushe A Kasafin Kudi –Jega

Farashin samfarin danyen mai na Brent duniya a 2024, ya kai kimanin Ganguna 81 a 2024.

Wannan ya kai kasa da farashin kowacce Ganga daya a kan 101 a 2024, idan aka kwatanta da farashin kowacce Ganga daya a akan dala 82 a 2023.

Samar Ganugunan mai miliyan 1.8 wanda ya kai dala 81 na kowacce Ganga daya, Nijeriya za ta samu kudin shiga da suka kai dala miliyan 145.8, wanda hakan ya nuna cewa, a cikin kwanuka 30, ya kai dala biliyan 4.37.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

A tsakatsakin kudin musaya a hukumance na Naira 1,600, hakan ya kai Naira tiriliyan 6.99, wanda aka kiyasta Gwamnatin za ta samu a wata saboda karin farashin man na kwananan.

Shugaban Kamfanin NNPCL, Mele Kyari, ne ya sanar da karin a wata ganawa a shalkwatar kamfanin a ranar Alhamis a Abuja.

Karamin ministan albarkatun mai Heineken Lokpobiri, ne ya jagoranci ganawar, inda kuma ganawar ta samu halartar shugaban hukumar NNPCL Cif Pius Akinyelure Akinyelure.

Kazalika, babban mai kula da kudade Mista Adedapo Segun, da shugaban sashen hako mai na cikin ruwa Isiyaku Abdullahi, da mataimakin hako mai na kan tudu  Udobong Ntia da na sashen zuba hannun jari a man ake hakowa a kan tudu Mista Bala Wunti da sauransu, duk sun halaci ganawar.

A lokacin ganawar da aka yi a watan Disambar 2023 da kwamitin kula da kudi na majalisar tarayya Mele Kyari ya bayar da tabbacin cewa, hasashen da ka yi na samar da danyen mai da farashin sa a cikin kasafin kudi na 2024, abu ne da yake mai yuwuwa.

Kazaliuka, kamfanin ya sanar da cewa, a yanzu yana samar da iskar Gas da ya kai biliyan 7.4, musamman na AKK.

Wannan ya kasance an samu ci gaba na samar da iskar Gas din da ta kai biliyan 6.1 a farkon 2024.

A jawabinsa a wajen ganawar babban jami’I a NNPCL lawal Musa ya sanar da cewa, bisa wannan hadakar da mahukuntan na NNPCL suka yi da masu ruwa da tsaki a fannin mai, musamman abokan huddar kamfanin da gwamnati da hukumomin tsaro masu zaman kansu da alumomi, hakan ya taimaka wajen cimma burin da aka sa a gaba.

Lawal ya sanar da cewa, “ Hakan ya sanya a yau, ake tunkahu da masana’antar domin mun ji dadi matuka duba da cewa, mun zarce wajen hako Ganguna miliyan 1.8 a duk rana daya.”

A cewarsa, wannan babbar nasara ce da aka samu tun bayan tsawon lokaci da ba a samu ba, amma mun samu nasarar cimma haka a yanzu.

Ya kara da cewa, a yanzu har ta kai gam un haura samar da iskar Gas da ta kai 7.4, wannan ba karamar nasara bace, inda ya kara da cewa, NNPCL ya mayar da hankali don samar da Gangunan danyen mai da suka kai miliyan biyu a karshen shekara.

A cewarsa a ranar 25 ga watan Yunin a lokacin da aka fara hako danyen mai bai wuce Ganguna 1.430 ba amma a ranar 11 ga watan Agusta, ya karu zuwa Ganguna 1.7

Ya sanar da cewa, wannan nauyi ne da Gwamnatin Tarayya ta dorawa kamfanin na cewa, dole ne hako


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Naira
ShareTweetSendShare
Previous Post

Majalisar Sarkin Musulmi Ta Bai Wa Gwamnan Kebbi Sarautar Gwarzon Daular Usmaniyya

Next Post

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

Related

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

2 weeks ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

3 weeks ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

1 month ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

2 months ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

2 months ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

2 months ago
Next Post
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

June 24, 2025
Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

June 24, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Bikin Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Sojojin Japan Da Yakin Kin Tafarkin Murdiya

Xi Jinping Zai Halarci Bikin Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Sojojin Japan Da Yakin Kin Tafarkin Murdiya

June 24, 2025
Shugaban CMG Ya Zanta Da Manyan Jami’an IOC

Shugaban CMG Ya Zanta Da Manyan Jami’an IOC

June 24, 2025
An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato – Uba Sani

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato – Uba Sani

June 24, 2025
Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

June 24, 2025
Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

June 24, 2025
Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

June 24, 2025
Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

June 23, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.