• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Iya Samun Naira Tiriliyan 6.9 Na Kudin Shiga Daga Mai  A Wata Daya

byBello Hamza
11 months ago
inTattalin Arziki
0
Nijeriya Na Iya Samun Naira Tiriliyan 6.9 Na Kudin Shiga Daga Mai  A Wata Daya

Gwamnatin Tarayya na shirin samuun kimanin Naira tiriliyan 6.99 a matsayin kudin shiga a duk wata daga fannin mai.

Wannan na zuwa ne, daidai kamfanin albakatun man fetur na kasa NNPCL, ya yi hadaka da masu ruwa da tsaki, suka kara kudin sarrafa danyen mai zuwa Ganguna miliyan 1.8 a duk wata.

  • Dan Nijeriya Lookman Na Kan Gaba Wajen Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika Ta Bana
  •  ‘Yan Majalisar Nijeriya Na Matsin Lamba Ga Jami’an Gwamnati Wajen Yin Cushe A Kasafin Kudi –Jega

Farashin samfarin danyen mai na Brent duniya a 2024, ya kai kimanin Ganguna 81 a 2024.

Wannan ya kai kasa da farashin kowacce Ganga daya a kan 101 a 2024, idan aka kwatanta da farashin kowacce Ganga daya a akan dala 82 a 2023.

Samar Ganugunan mai miliyan 1.8 wanda ya kai dala 81 na kowacce Ganga daya, Nijeriya za ta samu kudin shiga da suka kai dala miliyan 145.8, wanda hakan ya nuna cewa, a cikin kwanuka 30, ya kai dala biliyan 4.37.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

A tsakatsakin kudin musaya a hukumance na Naira 1,600, hakan ya kai Naira tiriliyan 6.99, wanda aka kiyasta Gwamnatin za ta samu a wata saboda karin farashin man na kwananan.

Shugaban Kamfanin NNPCL, Mele Kyari, ne ya sanar da karin a wata ganawa a shalkwatar kamfanin a ranar Alhamis a Abuja.

Karamin ministan albarkatun mai Heineken Lokpobiri, ne ya jagoranci ganawar, inda kuma ganawar ta samu halartar shugaban hukumar NNPCL Cif Pius Akinyelure Akinyelure.

Kazalika, babban mai kula da kudade Mista Adedapo Segun, da shugaban sashen hako mai na cikin ruwa Isiyaku Abdullahi, da mataimakin hako mai na kan tudu  Udobong Ntia da na sashen zuba hannun jari a man ake hakowa a kan tudu Mista Bala Wunti da sauransu, duk sun halaci ganawar.

A lokacin ganawar da aka yi a watan Disambar 2023 da kwamitin kula da kudi na majalisar tarayya Mele Kyari ya bayar da tabbacin cewa, hasashen da ka yi na samar da danyen mai da farashin sa a cikin kasafin kudi na 2024, abu ne da yake mai yuwuwa.

Kazaliuka, kamfanin ya sanar da cewa, a yanzu yana samar da iskar Gas da ya kai biliyan 7.4, musamman na AKK.

Wannan ya kasance an samu ci gaba na samar da iskar Gas din da ta kai biliyan 6.1 a farkon 2024.

A jawabinsa a wajen ganawar babban jami’I a NNPCL lawal Musa ya sanar da cewa, bisa wannan hadakar da mahukuntan na NNPCL suka yi da masu ruwa da tsaki a fannin mai, musamman abokan huddar kamfanin da gwamnati da hukumomin tsaro masu zaman kansu da alumomi, hakan ya taimaka wajen cimma burin da aka sa a gaba.

Lawal ya sanar da cewa, “ Hakan ya sanya a yau, ake tunkahu da masana’antar domin mun ji dadi matuka duba da cewa, mun zarce wajen hako Ganguna miliyan 1.8 a duk rana daya.”

A cewarsa, wannan babbar nasara ce da aka samu tun bayan tsawon lokaci da ba a samu ba, amma mun samu nasarar cimma haka a yanzu.

Ya kara da cewa, a yanzu har ta kai gam un haura samar da iskar Gas da ta kai 7.4, wannan ba karamar nasara bace, inda ya kara da cewa, NNPCL ya mayar da hankali don samar da Gangunan danyen mai da suka kai miliyan biyu a karshen shekara.

A cewarsa a ranar 25 ga watan Yunin a lokacin da aka fara hako danyen mai bai wuce Ganguna 1.430 ba amma a ranar 11 ga watan Agusta, ya karu zuwa Ganguna 1.7

Ya sanar da cewa, wannan nauyi ne da Gwamnatin Tarayya ta dorawa kamfanin na cewa, dole ne hako

Tags: Naira
ShareTweetSendShare
Bello Hamza

Bello Hamza

Related

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Bayan Shekara 20 Nijeriya Ta Sake Dawo Da Tsarin Bayar Da Hayar Kananan Jiragen Sama

4 days ago
Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho
Tattalin Arziki

Tashoshin Jiragen Ruwa Sun Samar Da Kashi 19.6 Na Fitar Da Kayan Da Ba Su Shafi Mai Ba—Dantsoho

4 days ago
Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG
Tattalin Arziki

Majalisar Wakilai Za Ta Sasanta Dangote Da NUPENG

1 week ago
Next Post
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

October 6, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

October 6, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Tinubu

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

October 6, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025
Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.