ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Iya Samun Naira Tiriliyan 6.9 Na Kudin Shiga Daga Mai  A Wata Daya

by Bello Hamza
2 years ago
Tiriliyan

Gwamnatin Tarayya na shirin samuun kimanin Naira tiriliyan 6.99 a matsayin kudin shiga a duk wata daga fannin mai.

Wannan na zuwa ne, daidai kamfanin albakatun man fetur na kasa NNPCL, ya yi hadaka da masu ruwa da tsaki, suka kara kudin sarrafa danyen mai zuwa Ganguna miliyan 1.8 a duk wata.

  • Dan Nijeriya Lookman Na Kan Gaba Wajen Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika Ta Bana
  •  ‘Yan Majalisar Nijeriya Na Matsin Lamba Ga Jami’an Gwamnati Wajen Yin Cushe A Kasafin Kudi –Jega

Farashin samfarin danyen mai na Brent duniya a 2024, ya kai kimanin Ganguna 81 a 2024.

ADVERTISEMENT

Wannan ya kai kasa da farashin kowacce Ganga daya a kan 101 a 2024, idan aka kwatanta da farashin kowacce Ganga daya a akan dala 82 a 2023.

Samar Ganugunan mai miliyan 1.8 wanda ya kai dala 81 na kowacce Ganga daya, Nijeriya za ta samu kudin shiga da suka kai dala miliyan 145.8, wanda hakan ya nuna cewa, a cikin kwanuka 30, ya kai dala biliyan 4.37.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

A tsakatsakin kudin musaya a hukumance na Naira 1,600, hakan ya kai Naira tiriliyan 6.99, wanda aka kiyasta Gwamnatin za ta samu a wata saboda karin farashin man na kwananan.

Shugaban Kamfanin NNPCL, Mele Kyari, ne ya sanar da karin a wata ganawa a shalkwatar kamfanin a ranar Alhamis a Abuja.

Karamin ministan albarkatun mai Heineken Lokpobiri, ne ya jagoranci ganawar, inda kuma ganawar ta samu halartar shugaban hukumar NNPCL Cif Pius Akinyelure Akinyelure.

Kazalika, babban mai kula da kudade Mista Adedapo Segun, da shugaban sashen hako mai na cikin ruwa Isiyaku Abdullahi, da mataimakin hako mai na kan tudu  Udobong Ntia da na sashen zuba hannun jari a man ake hakowa a kan tudu Mista Bala Wunti da sauransu, duk sun halaci ganawar.

A lokacin ganawar da aka yi a watan Disambar 2023 da kwamitin kula da kudi na majalisar tarayya Mele Kyari ya bayar da tabbacin cewa, hasashen da ka yi na samar da danyen mai da farashin sa a cikin kasafin kudi na 2024, abu ne da yake mai yuwuwa.

Kazaliuka, kamfanin ya sanar da cewa, a yanzu yana samar da iskar Gas da ya kai biliyan 7.4, musamman na AKK.

Wannan ya kasance an samu ci gaba na samar da iskar Gas din da ta kai biliyan 6.1 a farkon 2024.

A jawabinsa a wajen ganawar babban jami’I a NNPCL lawal Musa ya sanar da cewa, bisa wannan hadakar da mahukuntan na NNPCL suka yi da masu ruwa da tsaki a fannin mai, musamman abokan huddar kamfanin da gwamnati da hukumomin tsaro masu zaman kansu da alumomi, hakan ya taimaka wajen cimma burin da aka sa a gaba.

Lawal ya sanar da cewa, “ Hakan ya sanya a yau, ake tunkahu da masana’antar domin mun ji dadi matuka duba da cewa, mun zarce wajen hako Ganguna miliyan 1.8 a duk rana daya.”

A cewarsa, wannan babbar nasara ce da aka samu tun bayan tsawon lokaci da ba a samu ba, amma mun samu nasarar cimma haka a yanzu.

Ya kara da cewa, a yanzu har ta kai gam un haura samar da iskar Gas da ta kai 7.4, wannan ba karamar nasara bace, inda ya kara da cewa, NNPCL ya mayar da hankali don samar da Gangunan danyen mai da suka kai miliyan biyu a karshen shekara.

A cewarsa a ranar 25 ga watan Yunin a lokacin da aka fara hako danyen mai bai wuce Ganguna 1.430 ba amma a ranar 11 ga watan Agusta, ya karu zuwa Ganguna 1.7

Ya sanar da cewa, wannan nauyi ne da Gwamnatin Tarayya ta dorawa kamfanin na cewa, dole ne hako

Tiriliyan
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

MASU ALAKA

Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

June 13, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN
Tattalin Arziki

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Next Post
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Shugaban Kamfanin Citigroup

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.