• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Tafka Asarar Dala Biliyan 1.5 Sakamakon Watsi Da Fannin Kiwon Dabbobi

by Abubakar Abba
11 months ago
Kiwo

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana takaicinsa na watsi da ka yi da fannin kiwon dabbobi a Nijeriya, wanda hakan ya yi sanadiyyar karancin samar da Madarar Shanu da ake fitarwa zuwa kasashen waje tare da tafka asarar kudin shiga har kimanin dala biliyan 1.5.

Kazalika, shugaban ya yi nuni da cewa, “Lokaci ya yi da ya kamata mu yi abin da ya dace, musamman idan aka yi la’akari da cewa; wannan kasa na dauke da al’umma sama da miliyan 200, don haka bai kamata a gaza shayar da ‘ya’yanmu Madara ba; a lokacin da suke daukar darussa a Ajujuwansu na karatu a kullum ba”.

  • Dalilan Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Rungumar Sabuwar Dabarar Kiwo A Kano
  • Yadda Masu Kiwon ‘Yan Tsakin Gidan Gona Ke Ganin Tasku A Kano

Ya bayyana hakan ne, a kwanakin baya lokacin da ya kaddamar da bunkasa shirin farfado da kiwon dabbobi na kasa.

Idan za a iya tunawa, shirin na bunkasa kiwon dabbobin; Shugaba Tinubu ne ya kirkiro da shi, inda kuma ya kafa kwamitin samar da sabon sauyi a fannin a ranar 19 ga watan Yulin 2024, kafin ya kirkiro da masana’antar da za ta sanya ido ga fannin na kiwon dabbobin.

Ya kara da cewa, “Fannin kiwon, abu ne da ke da matukar muhimmanci, kuma za mu ba shi dukkanin kulawar da ta dace, musamman domin dawo da kimar wannan kasa tamu.”

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Da yake yin karin haske a kan muhimmancin da fannin ke da shi a wannan kasa, shugaban ya sanar da cewa; ana bukatar litar Madara akalla tan biliyan 0.7.

Ya ci gaba da cewa, ana kuma bukatar tan biliyan 1.48 na Nama da Kwai; shi ma kimanin tan miliyan 1.48, inda ya sanar da cewa; sai dai abin takaicin shi ne, ba a iya samar da wadannan adadi.

Shugaban ya kara da cewa, yawan litar da ake amfani da ita na Madarar, ta kai kimanin 8.7; wacce ta yi daidai da kilo 9 na Nama, sai kuma kilo 3.5 na Kwai da ya kai kimanin kilo 45.

Har ila yau, ya bayar da tabbacin cewa; Nijeriya za ta iya cimma burin da ta sanya a gaba na sake farfado da fannin kiwon dabbobin, duba da cewa fannin na kara habaka tattalin arzikin wannan kasa tare kuma da samar da ayyukan yi ga ‘yan Nijeriya.

Ya kuma sanar da cewa, akwai damammaki da dama da muke iya gani da idanuwanmu, inda ya sanar da cewa; za mu tabbatar da ganin mun samar da kyakkyawan yanayi, musamman domin kasuwancin fannin ya tumbatsa a Nijeriya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin
Manyan Labarai

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu
Siyasa

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Next Post
’Yan Bindiga Sun Sace ’Yan Uwan Ɗan Jarida a Kogi, Sun Nemi Fansar Naira Miliyan 50

’Yan Bindiga Sun Sace ’Yan Uwan Ɗan Jarida a Kogi, Sun Nemi Fansar Naira Miliyan 50

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.