• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin NairoriĀ 

by Abdulrazaq Yahuza
3 years ago
in Labarai
0
NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin NairoriĀ 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya ShafaĀ 

Hukumar Shige Da Fice ta Nijeriya (NIS) ta samu gudunmawar na’urorin aiki na miliyoyin nairori daga Kamfanin IHS da ya yi shuhura a duniya wajen samar da kayan aiki na sadarwar zamani.
Kamfanin ya bai wa NIS na’urorin ne domin ʙara tsaurara tsaro a iyakokin ʙasa musamman ganin cewa Nijeriya tana fuskantar zaɓen 2023.
NIS
Babban Shugaban kamfanin, Dakta Mohammed Darwish wanda ya damʙa gudunmawar ga Shugaban NIS, CGI Isah Jere Idris MFR, a shalkwatar hukumar da ke Abuja a yau Litinin, ya bayyana cewa kamfaninsu ya jima yana aiki kafaɗa da kafaɗa da masana’antar sadarwa a Nijeriya sama da shekara 21 da suka gabata inda ya samar da aikin yi ga sama da ‘Yan Nijeriya dubu arba’in (40,000).
  • Buhari Ya Kaddamar Da Aikin Tashar Jirgin Ruwa Ta Zamani Da Ke Lekki Jihar Legas
Tun da farko a nashi jawabin, CGI Isah Jere ya gode wa kamfanin bisa gudunmawar da suke bayarwa ta fuskar kyautata mu’amala da zumuncin aiki, kana ya tabbatar da cewa lallai ya fara haduwa da Kamfanin ne a sama da shekara 20 da suka gabata, lokacin da yake wakiltar kujerar NIS a Majalisar Bunʙasa Harkokin Zuba Jari ta Nijeriya.
CGI Isah Jere, kamar yadda sanarwar da Jami’in Sadarwa na NIS, Tony Akuneme ya fitar ga manema labarai ta ruwaito, ya yi alkawarin aiki da na’urorin kamar yadda ya dace musamman a halin yanzu da ake fuskantar zaɓe.
NIS
Kayayyakin sun haɗa da na’urorin Motorola guda 25,Ā  da na sadarwa na tafe da gidanka guda 155 da sauran wasu manyan kayan sadarwa.
Daga cikin tawagar NIS da suka tarbi mahukuntan Kamfanin na IHS akwai Mataimakiyar Kwanturola Janar mai kula da sha’anin kuɗi da harkokin mulki, Misis Caroline Adepoju da muʙaddashiyar mataimakiyar Kwanturola Janar, Dora Amahin da ke kula da bincike da tsare-tsare.
  • https://leadership.ng/nis-arrests-303-illegal-immigrants-warns-against-meddlesomeness-in-elections/

Daga kanmu, magana ta ʙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Makamashi Mai Tsafta Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Samar Da Isasshen Makamashi A Sin

Next Post

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Related

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

47 minutes ago
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
Labarai

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya ShafaĀ 

1 hour ago
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 
Labarai

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

2 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

Rundunar ā€˜Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

5 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Manyan Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

7 hours ago
Jonathan Ya ʘaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya ʘaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

20 hours ago
Next Post
Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Na'urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya ShafaĀ 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ā€˜Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ā€˜Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ā€˜Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya ʘaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya ʘaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Talla

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.