• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin NairoriĀ 

by Abdulrazaq Yahuza
3 years ago
in Labarai
0
NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin NairoriĀ 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buʙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

Hukumar Shige Da Fice ta Nijeriya (NIS) ta samu gudunmawar na’urorin aiki na miliyoyin nairori daga Kamfanin IHS da ya yi shuhura a duniya wajen samar da kayan aiki na sadarwar zamani.
Kamfanin ya bai wa NIS na’urorin ne domin ʙara tsaurara tsaro a iyakokin ʙasa musamman ganin cewa Nijeriya tana fuskantar zaɓen 2023.
NIS
Babban Shugaban kamfanin, Dakta Mohammed Darwish wanda ya damʙa gudunmawar ga Shugaban NIS, CGI Isah Jere Idris MFR, a shalkwatar hukumar da ke Abuja a yau Litinin, ya bayyana cewa kamfaninsu ya jima yana aiki kafaɗa da kafaɗa da masana’antar sadarwa a Nijeriya sama da shekara 21 da suka gabata inda ya samar da aikin yi ga sama da ‘Yan Nijeriya dubu arba’in (40,000).
  • Buhari Ya Kaddamar Da Aikin Tashar Jirgin Ruwa Ta Zamani Da Ke Lekki Jihar Legas
Tun da farko a nashi jawabin, CGI Isah Jere ya gode wa kamfanin bisa gudunmawar da suke bayarwa ta fuskar kyautata mu’amala da zumuncin aiki, kana ya tabbatar da cewa lallai ya fara haduwa da Kamfanin ne a sama da shekara 20 da suka gabata, lokacin da yake wakiltar kujerar NIS a Majalisar Bunʙasa Harkokin Zuba Jari ta Nijeriya.
CGI Isah Jere, kamar yadda sanarwar da Jami’in Sadarwa na NIS, Tony Akuneme ya fitar ga manema labarai ta ruwaito, ya yi alkawarin aiki da na’urorin kamar yadda ya dace musamman a halin yanzu da ake fuskantar zaɓe.
NIS
Kayayyakin sun haɗa da na’urorin Motorola guda 25,Ā  da na sadarwa na tafe da gidanka guda 155 da sauran wasu manyan kayan sadarwa.
Daga cikin tawagar NIS da suka tarbi mahukuntan Kamfanin na IHS akwai Mataimakiyar Kwanturola Janar mai kula da sha’anin kuɗi da harkokin mulki, Misis Caroline Adepoju da muʙaddashiyar mataimakiyar Kwanturola Janar, Dora Amahin da ke kula da bincike da tsare-tsare.
  • https://leadership.ng/nis-arrests-303-illegal-immigrants-warns-against-meddlesomeness-in-elections/

Daga kanmu, magana ta ʙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Makamashi Mai Tsafta Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Samar Da Isasshen Makamashi A Sin

Next Post

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Related

NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai
Manyan Labarai

NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

17 minutes ago
Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buʙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya
Labarai

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buʙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

4 hours ago
Za Mu Riʙe Wa Minista Tijjani Muʙaminsa Bayan Hamɓarar Da Tinubu A 2027 – El-RufaiĀ 
Labarai

Ana Ci Gaba Da Caccakar El-rufai Kan Kalamansa Game Da Tsaron Kasa

13 hours ago
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara
Labarai

Duk Da Sulhu Da ā€˜Yan Bindiga Ana Ci Gaba Da Kai Hare-hare Wasu Yankunan Zamfara

14 hours ago
Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu
Labarai

Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

15 hours ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 2 Da Wasu 156 Kan Aikata Laifuka A Jigawa

15 hours ago
Next Post
Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Na'urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

September 6, 2025
Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buʙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buʙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

September 6, 2025
Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

September 5, 2025
Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

September 5, 2025
Za Mu Riʙe Wa Minista Tijjani Muʙaminsa Bayan Hamɓarar Da Tinubu A 2027 – El-RufaiĀ 

Ana Ci Gaba Da Caccakar El-rufai Kan Kalamansa Game Da Tsaron Kasa

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

September 5, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

Duk Da Sulhu Da ā€˜Yan Bindiga Ana Ci Gaba Da Kai Hare-hare Wasu Yankunan Zamfara

September 5, 2025
Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 5, 2025
Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

September 5, 2025
Talla

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.