• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPC Ya Karyata Batun Kamfanonin Mai Na Kasashen Waje Na Binsa Bashin Dala Biliyan 6

byBello Hamza
1 year ago
inLabarai
0
NNPC Ya Karyata Batun Kamfanonin Mai Na Kasashen Waje Na Binsa Bashin Dala Biliyan 6

Kamfanin Mai na Kasa (NNPCL) ya karyata zargin da wasu ke yi masa na cewa, wai wasu kamfanonin mai an kasashen waje ns binsa Dala Biliyan 6.

Babban jami’in watsa labarai na kamfanin NNPC, Olufemi Soneye, ya bayyana haka, ya kuma kara da cewa, duk da cewa, ana gudanar da harkokin kasuwancin danyen mai ne a tsarin bashi a kasuwannin kasashen waje amma kamfanin yana tafiyar da harkokinsa ne a bisa tsarin da ya fi karbuwa a sassan duniya kamar sauran ‘yan kasuwa.

  • Mun Gano Hanyoyin Da Ake Satar Man Fetur A Nijeriya – NNPC
  • NNPC Bai Fara Sayen Man Fetur Ɗinmu Ba – Matatar Dangote 

Ya kuma ce, kamfanin NNPCL na sane da nauyin da ake kansa a masayin babbar kamfani da ta fito daga babbar kasa kamar Nijeriya.

Haka kuma, Soneye ya karyata masu cewa, NNPC bai bayar da kudaden da ake sa rai dag a asusun gwamnatin tarayya kamar yadda aka saba, ya ce, har yanzu NNPCL ne a kan gaba wajen zuba kudade a asusun gwamnatin tarayya wanda shi ne ake rabawa ga bangarorin gwamnati a duk wata.

Wannan bayani na NNPC ya biyo bayan rahotanin da ke cewa, wasu kamfanoni masu shigo da man fetur suna dari-dari kan ba NNPC bashin man fetur saboda rashin biyansu kudaden da suke bin NNPC din a baya.

Labarai Masu Nasaba

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

Rahoton ya ce, kasancewar NNPC ne kadai doka ta ba damar shigo da man da fetur a Nijeriya amma yana amfani da wasu kamfanonin wajen shigo da man amma kuma ya tara musu bashin da ya kai dala biliyan 6.

Bayanin ya nuna cewa, a halin yanzu a kwai manyan jiragen ruwa dayuke da man fetur a gabar ruwan Nijeriya amma sun ki sauke wa saboda tsoron rashin biyan su kudaden da suke bi da ba a biya su ba.

Soneye ya karyata dukkan zarge-zargen, ya ce, suna nan suna kokarin fahimtar juma tsakanainsu da ‘yan kwangilarsu.

Tags: NNPCPetrolPetrol pump price
ShareTweetSendShare
Bello Hamza

Bello Hamza

Related

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 
Manyan Labarai

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

8 hours ago
Tinubu
Manyan Labarai

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

12 hours ago
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Labarai

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

14 hours ago
Next Post
2027: Da Yiwuwar Atiku, Obi, Kwankwaso Su Yi Kawancen Siyasa – PDP

2027: Da Yiwuwar Atiku, Obi, Kwankwaso Su Yi Kawancen Siyasa – PDP

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

October 6, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

October 6, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Tinubu

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

October 6, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025
Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.