• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPP Za Ta Kalubalanci Sanya Uba Sani A Jerin Sunayen ‘Yan Takarar Gwamnan APC A Kaduna

by Sulaiman and Abubakar Abba
3 years ago
in Siyasa
0
NNPP Za Ta Kalubalanci Sanya Uba Sani A Jerin Sunayen ‘Yan Takarar Gwamnan APC A Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Biyo bayan hukuncin da babbar kotun tarayya da ke da zamanta a jihar Kaduna ta yanke na aminta da sunan Sanata Uba Sani a matsayin dan takarar gwamna a jamiyyar APC da kuma sauran ‘yan takarar 34 na mazabun, dan takarar gwamna a jamiyyar NNPP Sanata Suleiman Hunkuyi da kuma jamiyyar sun ce za su kalubalanci wannan hukuncin.

Hunkuyi da kuma NNPP ne suka shigar da hukumar INEC kara bisa sanya sunan dan takarar gwamna na jamiyyar APC Sanata Uba Sani a matsayin dan takarar APC da kuma sauran ‘yan takarar 34 na mazabun.

  • Sai Mun Kawo Kuri’un Kano Ko Da Lalama Ko Da Tsiya – Shugaban APC

A cikin takardar karar da NNPP da Hukunyi shuka shigar a gaban kotun, sun ce, APC ba ta gudanar da sahihin taron ta mazaba ba da ya fitar da daliget din da suka yi zaben fidda gwani ba, wanda kuma har aka fitar da dan takarar gwamna a APC da kuma sauran ‘yan takarar mukaman majalisar dokokin jihar duk na APC, inda a saboda haka, suka bukaci INEC kar ta sa sunayen su a matsayin ‘yan takara a zaben 2023.

Hunkuyi a taron manema labarai a Kaduna ya ce, NNPP ba wai ta kai karar APC ko ‘yan takarar ta ba ne, amma hukumar INEC ta shigar a gaban kotun akan sanya sunan Uba da sauran ‘yan takarar 34.

Ya yi nuni da cewa, a mulkin demokiradiyya ana so ne a yi adalci da kuma gudanar da sahihin zabe, inda ya ya kara da cewa, jamiyyar NNPP ta dogara ne da sashe na 29 da ke a cikin cikin dokar zabe da aka sabunta wacce ta yi bayani karara cewa, daukacin jamiyyun dole ne su mika sunayen ‘yan takarar su da suka shiga aka fafata da su a zaben fidda gwani.

Labarai Masu Nasaba

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sai Mun Kawo Kuri’un Kano Ko Da Lalama Ko Da Tsiya – Shugaban APC

Next Post

Cibiyar Kula Da Makamai Ta Nijeriya Zata Lalata Makamai 3,000 Da Aka Kwato

Related

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta
Siyasa

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

20 hours ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

23 hours ago
Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson
Siyasa

Zaɓen 2027 Ya Fi Damun Tinubu Fiye Da Gudanar Da Shugabanci – Sanata Dickson

1 day ago
Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP
Manyan Labarai

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

3 days ago
Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC
Manyan Labarai

Tinubu Ya Haƙura Da Tsayawa Takara A 2027 – Jigo A APC

4 days ago
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027
Siyasa

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

5 days ago
Next Post
Cibiyar Kula Da Makamai Ta Nijeriya Zata Lalata Makamai 3,000 Da Aka Kwato

Cibiyar Kula Da Makamai Ta Nijeriya Zata Lalata Makamai 3,000 Da Aka Kwato

LABARAI MASU NASABA

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.