• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPP Za Ta Kalubalanci Sanya Uba Sani A Jerin Sunayen ‘Yan Takarar Gwamnan APC A Kaduna

by Sulaiman and Abubakar Abba
10 months ago
in Siyasa
0
NNPP Za Ta Kalubalanci Sanya Uba Sani A Jerin Sunayen ‘Yan Takarar Gwamnan APC A Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Biyo bayan hukuncin da babbar kotun tarayya da ke da zamanta a jihar Kaduna ta yanke na aminta da sunan Sanata Uba Sani a matsayin dan takarar gwamna a jamiyyar APC da kuma sauran ‘yan takarar 34 na mazabun, dan takarar gwamna a jamiyyar NNPP Sanata Suleiman Hunkuyi da kuma jamiyyar sun ce za su kalubalanci wannan hukuncin.

Hunkuyi da kuma NNPP ne suka shigar da hukumar INEC kara bisa sanya sunan dan takarar gwamna na jamiyyar APC Sanata Uba Sani a matsayin dan takarar APC da kuma sauran ‘yan takarar 34 na mazabun.

  • Sai Mun Kawo Kuri’un Kano Ko Da Lalama Ko Da Tsiya – Shugaban APC

A cikin takardar karar da NNPP da Hukunyi shuka shigar a gaban kotun, sun ce, APC ba ta gudanar da sahihin taron ta mazaba ba da ya fitar da daliget din da suka yi zaben fidda gwani ba, wanda kuma har aka fitar da dan takarar gwamna a APC da kuma sauran ‘yan takarar mukaman majalisar dokokin jihar duk na APC, inda a saboda haka, suka bukaci INEC kar ta sa sunayen su a matsayin ‘yan takara a zaben 2023.

Hunkuyi a taron manema labarai a Kaduna ya ce, NNPP ba wai ta kai karar APC ko ‘yan takarar ta ba ne, amma hukumar INEC ta shigar a gaban kotun akan sanya sunan Uba da sauran ‘yan takarar 34.

Ya yi nuni da cewa, a mulkin demokiradiyya ana so ne a yi adalci da kuma gudanar da sahihin zabe, inda ya ya kara da cewa, jamiyyar NNPP ta dogara ne da sashe na 29 da ke a cikin cikin dokar zabe da aka sabunta wacce ta yi bayani karara cewa, daukacin jamiyyun dole ne su mika sunayen ‘yan takarar su da suka shiga aka fafata da su a zaben fidda gwani.

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sai Mun Kawo Kuri’un Kano Ko Da Lalama Ko Da Tsiya – Shugaban APC

Next Post

Cibiyar Kula Da Makamai Ta Nijeriya Zata Lalata Makamai 3,000 Da Aka Kwato

Related

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani

2 days ago
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke
Manyan Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

2 days ago
Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)

2 days ago
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara
Siyasa

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

4 days ago
Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin
Manyan Labarai

Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin

7 days ago
Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC
Siyasa

Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC

1 week ago
Next Post
Cibiyar Kula Da Makamai Ta Nijeriya Zata Lalata Makamai 3,000 Da Aka Kwato

Cibiyar Kula Da Makamai Ta Nijeriya Zata Lalata Makamai 3,000 Da Aka Kwato

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.