• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Okorocha Ya Musanta Zargin Damfarar N2.9bn, Zai Ci Gaba Da Zama A Hannun EFCC

by Muhammad
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Okorocha Ya Musanta Zargin Damfarar N2.9bn, Zai Ci Gaba Da Zama A Hannun EFCC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

 

A ranar Litinin din da ta gabata ne aka gurfanar da tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, kan zargin damfara.

Tsohon gwamnan ya ki amsa tuhumar da ake masa kan cin hanci da rashawa na zabar kudi N2.9bn da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) take tuhumarsa.

  • Zaben Fidda Gwani Na PDP: Wike Shi Ne Wanda Ya Yi Nasara —Orji Kalu
  • Yau Litinin APC Za Ta Fara Tantance Masu Neman Takarar Shugaban Ƙasa

A tuhume-tuhume 17, Okorocha ana zarginsa da karkatar da N2.9bn daga asusun gwamnatin jihar Imo da na asusun hadaka na karamar hukumar jihar Imo da kamfanoni masu zaman kansu.

An bayyana cewa Okorocha da wani Anyim Inyerere ne suka yi amfani da kamfanoninsu masu zaman kansu tsakanin shekarar 2014 zuwa 2016 lokacin da yake rike da kujerar gwamnan jihar Imo.

Labarai Masu Nasaba

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

Ko da yake ya musanta dukkan tuhume-tuhumen da ake yi masa, Okorocha, ya dauki manyan lauyoyin Nijeriya hudu da suka hada da Okey Amaechi, Solomon Umor, Ola Olanipekun da Kehinde Ogunwumiju, domin kare shi daga zargin da ake masa.

Jim kadan bayan karbar karar, lauyan EFCC, Gbolahan Latona, ya bukaci alkalin da a dage shari’ar domin ya samu damar hada shaidunsa da za su bayar da shaida yayin shari’a.

Ya shaida wa kotun cewa an shirya shaidu 15 da za su ba da shaida akan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar (APC) kuma akasarin shaidun ba sa hurumin kotun ne saboda kebantattun tuhume-tuhumen.

Lauyan Okorocha, Okey Amaechi, ya shaida wa kotun cewa ya shigar da bukatar naman belin wanda yake karewa, haka kuma ya taba yi wa EFCC.

Ya yi yunkurin yin gardama kan bukatar amma hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta nuna adawa da shi inda ta yi ikirarin cewa tana da niyyar shigar da kara kan bukatar belin.

Ko da yake, lauyan EFCC ya bukaci dage shari’ar zuwa ranar 1 ga watan Yuni, 2022 domin muhawara kan beli, Mai shari’a Ekwo ya yanke hukuncin cewa zai saurari bukatar belinsa a ranar 31 ga Mayu, ya kuma umurci EFCC da ta yi kokarin shigar da karar tata cikin lokaci.

Daga bisani mai shari’a Inyang Ekwo ya bayar da umarnin ci gaba da tsare Okorocha a hukumar EFCC har zuwa ranar 31 ga watan Mayu inda za a yi muhawara kan neman belinsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DamfaraEFCCOkorochaRochas
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Fidda Gwani Na PDP: Wike Shi Ne Wanda Ya Yi Nasara —Orji Kalu

Next Post

2023: Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar LP, Pat Utomi Ya Janyewa Peter Obi

Related

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura
Manyan Labarai

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

6 hours ago
Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari
Da É—umi-É—uminsa

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

8 hours ago
Tinubu Ya Isa Katsina Don Tarbar Gawar Buhari
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Katsina Don Tarbar Gawar Buhari

8 hours ago
Buhari Na Cikin Ƙoshin Lafiya Kwana Ɗaya Kafin Rasuwarsa – Mamman Daura
Manyan Labarai

Buhari Na Cikin Ƙoshin Lafiya Kwana Ɗaya Kafin Rasuwarsa – Mamman Daura

8 hours ago
Buhari Da Ya Daɗe Da Rasuwa Idan A Asibitocin Nijeriya Ake Duba Shi – Adesina
Manyan Labarai

Buhari Da Ya Daɗe Da Rasuwa Idan A Asibitocin Nijeriya Ake Duba Shi – Adesina

9 hours ago
HOTUNA: An Tsaurara Tsaro A Gidan Buhari Da Ke Daura
Hotuna

HOTUNA: An Tsaurara Tsaro A Gidan Buhari Da Ke Daura

11 hours ago
Next Post
2023: Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar LP, Pat Utomi Ya Janyewa Peter Obi

2023: Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam'iyyar LP, Pat Utomi Ya Janyewa Peter Obi

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.