• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Omokri Ya Caccaki Peter Obi: Kar Ka Tayar Da Husuma A Nijeriya Saboda Ka Fadi Zabe

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
Omokri Ya Caccaki Peter Obi: Kar Ka Tayar Da Husuma A Nijeriya Saboda Ka Fadi Zabe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Reno Omokri,ya bukaci dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP, Peter Obi,      kar ya kunno wutar rikici da za ta babbake Nijeriya saboda ya fadi zaben shugaban kasa a 2023.

Omokri ya bayyana hakan ne a lokacin wani tattaunawa da gidan talabijin na Channels.

  • Kula Da Fata Mai Maiko Da Ke Bata Kwalliya
  • Tsarabar Girke-girken Azumi

Haka kuma,Omokri ya bukaci a kaddamar da rahoton Uwais kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).

Ya ce, “Akwai bukatar mu yi amfani da rahoton Uwais game da INEC,wanda ya kamata a cire ikon shugaban kasa na nada shugaban INEC da kwamishinonin zabe.

“Hakan zai sa a samu ingantaccen shugabanci a hukumar da kuma zaben Nijeriya. Ina kara so a ci gaba da fadakarwa kan amfani da kayayyakin gida. Ina takaicin yadda fadakarwar da yi sakwa-sakwa lokacin gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu.

“Muna bukatar ci gaba da fadakarwa na sayan kayayyakin Nijeriya a dukkan matakan gwamnati.Akwai  bukatar habaka kayayyakin Nijeriya.

“Muna sanar da mutane cewa idan har akwai kayan da aka sarrafa a Nijeriya shi ya kamata a saya fiye da na kasashen waje.Akwai kayayyakin Nijeriya da yawa masu inganci da kamfanin Dangote ke sirrafawa da irinsu Glo da Inmoson da fly Air Peace,”in ji shi.

Idan za a iya tunawa dai, Omokri ya caccaki Obi kan maganarsa na cewa abun kunye ne a ce kasar Ukraine da yaki ya dai-daita ita ke bai wa Nijeriya tallafin abinci.

A ranar Litinin da ta gabata ce, Obi ya ce abun kunya ne Nijeriya ta amshi tallafin kayayyakin abinci daga kasar Ukraine da ke gwabza yaki da Rasha.

Omokri ya ce, “Bai kamata Peter Obi ya ce abun kunya ne ga Nijeriya ta amshi tallafin kayan abinci daga kasar Ukraine, saboda kasar tana cikin yaki.

A cewarsa, akwai bukatar a sanar wa Obi alkamar kasar Ukraine, inda ya ce kasar Masar da dade tana amsar tallafi daga Ukraine kafin Nijeriya ta fara amsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dokar Hana Sayar Da Burodi Mara Shaida, Litar Mai Fiye Da 50 Ta Tabbata A Zamfara

Next Post

Likitoci 55,000 Kacal Ke Duba ‘Yan Nijeriya Miliyan 200 – Ministan Lafiya

Related

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

6 days ago
Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?
Tambarin Dimokuradiyya

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

2 weeks ago
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Adawa Na Cacakar APC A Yankin Arewa Maso Yamma Bisa Goyon Bayan Tazarcen Tinubu

2 weeks ago
Shugaban INEC Ya Yi Kira Da A Sake Fasalin Tsarin Zabe Gabanin 2027
Tambarin Dimokuradiyya

Shugaban INEC Ya Yi Kira Da A Sake Fasalin Tsarin Zabe Gabanin 2027

1 month ago
Omokri
Tambarin Dimokuradiyya

Amfani Da Karfin Gwamnati Kan ‘Yan Adawa Zai Jawo Wa Tinubu Illa A 2027 – Sule Lamido

1 month ago
‘Yan Siyasa Na Gwagwarmaya Ne Kadai Wajen Neman Mukami Ba Wai Don Talakawa Ba — Bafarawa
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Siyasa Na Gwagwarmaya Ne Kadai Wajen Neman Mukami Ba Wai Don Talakawa Ba — Bafarawa

1 month ago
Next Post
Likitoci 55,000 Kacal Ke Duba ‘Yan Nijeriya Miliyan 200 – Ministan Lafiya

Likitoci 55,000 Kacal Ke Duba 'Yan Nijeriya Miliyan 200 – Ministan Lafiya

LABARAI MASU NASABA

Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

June 6, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

June 6, 2025
Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.