• English
  • Business News
Tuesday, July 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Omokri Ya Caccaki Peter Obi: Kar Ka Tayar Da Husuma A Nijeriya Saboda Ka Fadi Zabe

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
Omokri Ya Caccaki Peter Obi: Kar Ka Tayar Da Husuma A Nijeriya Saboda Ka Fadi Zabe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

INEC Ta Ayyana 16 Ga Agusta Don Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihohi 12

APC: Ko Sadaukarwar Ganduje Za Ta Dakile Barazanar Jam’iyyun Adawa A Zaben 2027?

Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Reno Omokri,ya bukaci dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP, Peter Obi,      kar ya kunno wutar rikici da za ta babbake Nijeriya saboda ya fadi zaben shugaban kasa a 2023.

Omokri ya bayyana hakan ne a lokacin wani tattaunawa da gidan talabijin na Channels.

  • Kula Da Fata Mai Maiko Da Ke Bata Kwalliya
  • Tsarabar Girke-girken Azumi

Haka kuma,Omokri ya bukaci a kaddamar da rahoton Uwais kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).

Ya ce, “Akwai bukatar mu yi amfani da rahoton Uwais game da INEC,wanda ya kamata a cire ikon shugaban kasa na nada shugaban INEC da kwamishinonin zabe.

“Hakan zai sa a samu ingantaccen shugabanci a hukumar da kuma zaben Nijeriya. Ina kara so a ci gaba da fadakarwa kan amfani da kayayyakin gida. Ina takaicin yadda fadakarwar da yi sakwa-sakwa lokacin gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu.

“Muna bukatar ci gaba da fadakarwa na sayan kayayyakin Nijeriya a dukkan matakan gwamnati.Akwai  bukatar habaka kayayyakin Nijeriya.

“Muna sanar da mutane cewa idan har akwai kayan da aka sarrafa a Nijeriya shi ya kamata a saya fiye da na kasashen waje.Akwai kayayyakin Nijeriya da yawa masu inganci da kamfanin Dangote ke sirrafawa da irinsu Glo da Inmoson da fly Air Peace,”in ji shi.

Idan za a iya tunawa dai, Omokri ya caccaki Obi kan maganarsa na cewa abun kunye ne a ce kasar Ukraine da yaki ya dai-daita ita ke bai wa Nijeriya tallafin abinci.

A ranar Litinin da ta gabata ce, Obi ya ce abun kunya ne Nijeriya ta amshi tallafin kayayyakin abinci daga kasar Ukraine da ke gwabza yaki da Rasha.

Omokri ya ce, “Bai kamata Peter Obi ya ce abun kunya ne ga Nijeriya ta amshi tallafin kayan abinci daga kasar Ukraine, saboda kasar tana cikin yaki.

A cewarsa, akwai bukatar a sanar wa Obi alkamar kasar Ukraine, inda ya ce kasar Masar da dade tana amsar tallafi daga Ukraine kafin Nijeriya ta fara amsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dokar Hana Sayar Da Burodi Mara Shaida, Litar Mai Fiye Da 50 Ta Tabbata A Zamfara

Next Post

Likitoci 55,000 Kacal Ke Duba ‘Yan Nijeriya Miliyan 200 – Ministan Lafiya

Related

Yadda Taron Kungiyar Gwagwarmayar Talakawa Ta Kaya Kan Zaben 2023 A Zariya
Tambarin Dimokuradiyya

INEC Ta Ayyana 16 Ga Agusta Don Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihohi 12

4 days ago
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Tambarin Dimokuradiyya

APC: Ko Sadaukarwar Ganduje Za Ta Dakile Barazanar Jam’iyyun Adawa A Zaben 2027?

4 days ago
Zaben Gwamnoni: Za Mu Ba Marada Kunya – INEC
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Kungiyoyi 110 Ne Ke Neman Rajistan Zama Jam’iyyun Siyasa A Yanzu Haka – INEC

4 days ago
Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin Fadar Shugaban Kasa Da Peter Obi Kan Tallafin Mai
Tambarin Dimokuradiyya

Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin Fadar Shugaban Kasa Da Peter Obi Kan Tallafin Mai

3 weeks ago
APC
Tambarin Dimokuradiyya

Sauya Sheka Ya Sa APC Ta Samu Gagarumin Rinjaye A Majalisun Tarayya

3 weeks ago
Adawa
Tambarin Dimokuradiyya

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

1 month ago
Next Post
Likitoci 55,000 Kacal Ke Duba ‘Yan Nijeriya Miliyan 200 – Ministan Lafiya

Likitoci 55,000 Kacal Ke Duba 'Yan Nijeriya Miliyan 200 – Ministan Lafiya

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kuɓutar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

July 8, 2025
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

July 8, 2025
Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

‘Yan Bindiga Sun Hallaka ‘Yan Sa-kai Sama Da 70 A Filato

July 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

ADC: Tinubu Na Yunƙurin Raba Kawunan Masu Haɗaka Kafin Zaɓen 2027

July 8, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Nijeriya Ba Ta Da Sha’awar Yin Gwajin Makamin Nukiliya — Shettima

July 8, 2025
Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 7, 2025
Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi

July 7, 2025
Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

Ƙungiyar Al’ummar Igbo Ta Ohanaeze Ndigbo Ta Ce Tinubu Ya Fi Ƙarfin ‘Yan Jam’iyyar Haɗaka Ta ADC

July 7, 2025
Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

Sin Za Ta Gina Wuraren Cajin Ababen Hawa Masu Ingantaccen Lantarki

July 7, 2025
NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

July 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.