• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Philippines Ta Sake Tada Rikici a Tekun Kudancin Sin Don Cimma Moriyarta

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Philippines Ta Sake Tada Rikici a Tekun Kudancin Sin Don Cimma Moriyarta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar tsaron teku ta kasar Sin ta gabatar da wani bidiyo a daren jiya Laraba, wanda ya nuna yadda jirgin ruwa mai lamba 3003 na kasar Philippines ya matsa kusa da jirgin rundunar tsaron tekun na kasar Sin mai lamba 3302 bisa rashin kwarewa, har suka yi karo da juna. A wannan rana kuma, jirgin ruwa na rundunar tsaron teku na Philippines da jirgin ruwa mai gudanar da harkokin gwamnatin kasar da jiragen ruwan aikin su da dama sun shiga yankin teku na tsibirin Huangyan na kasar Sin ba bisa doka ba.

 

An lura cewa, a ran 8 ga watan Nuwamban da ya gabata, shugaban Philippines Ferdinand Marcos ya sa hannu kan wasu dokoki da suka hada da “Dokar yankin teku” da “Dokar hanyoyin jirgin ruwa a teku”, wadanda suka shigar da yankunan Sin kamarsu tsibirin Huangyan da yawancin yankin tsibiran Nansha da yankunan teku dake kewayensu cikin yankunan kasarsa ba bisa doka ba, da zummar tabbatar da haramtaccen hukuncin da ya yanke kan tekun kudancin Sin. Ba a cika wata daya da sanya wadannan dokokin ba, bangaren Philippines ya sake kutsa kai cikin tekun kudancin Sin, kuma burinsa shi tabbatar da haramtattun dokokin da ya zartas.

  • Gwamnoni Sun Miƙa Ta’aziyya Ga Wadanda Wani Abu Ya Fashe Da Su A Mota A Zamfara
  • Afirka Ta Kudu Za Ta Fara Bai Wa ‘Yan Nijeriya Bizar Shekaru 5

Ban da wannan kuma, an lura cewa, a karshen watan Nuwamban da ya gabata, a karon farko Amurka ta amince da jibge wata rundunar sojinta a Philippines da aka kira da “Rundunar soja ta musamman na sashen tudun ruwa na Ren’ai Jiao”. Matakin da ya zuga Phlippines ta dauki matakai yadda take so a tekun don cimma moriyarta.

 

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Sin tana tsayawa tsayin daka kan warware rikicin tekun kudancin kasar ta hanyar shawarwari, da ci gaba da kiyaye cikakken ikonta na mallakar yankunanta da tekunanta ba tare da tangarda ba. Amma Philippines ta rika tada rikice-rikice ba iyaka, sai dai, munafuncin dodo ne ya kan ci mai shi. Kasashen da ba ruwansu kan wannan batu, wadanda suke zuga ta, ba za su dakatar da kokarin kasar Sin na tabbatar da hakkinta ba ko kadan. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

 Ali Nuhu Ya Zama Jakadan Kamfanin Tsaftace Haƙora A Arewacin Nijeriya 

Next Post

UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

Related

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

5 hours ago
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana
Daga Birnin Sin

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

6 hours ago
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 
Daga Birnin Sin

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

7 hours ago
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

8 hours ago
An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu
Daga Birnin Sin

An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

1 day ago
Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

1 day ago
Next Post
UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.