• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Ruwan Sama Marka-marka Da Ake Yi A Sassan Nijeriya

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Rahotonni
0
Ra’ayoyinku A Kan Ruwan Sama Marka-marka Da Ake Yi A Sassan Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau mun kawo muku ra’ayoyin masu karatun mune a kan halin da ake ciki a yankunan su bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya da ake fuskanta a wasu jihohin Arewacin Nijeriya a ‘yan kwanakin nan.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Gaskiya bana kam a garin Gombe mun samu ambaliyar ruwan sama musamman a yankin kananan hukumomin Jihar Gombe irin su Bajoga da Kwami da sauransu sai dai matsalar gwamnati ta yi ko inkula da su gaskiya, daga karshe muna kira da gwamnoni dasu dubi lamarin don kawo gyara tara da bayar da tallafi ga wadanda lamarin ya shafa.

Sakodaga ibrahim Hassan Minister Abban Adila da Ansar jihar Gombe.

It’z Sam Dambatta
To mu dai anan yankinmu Alhmdulillah domin cikin ikon Allah da rushewar gidaje ko ambaliyar ruwa duk da sauki a wannan yankin namu. Muna kara gode wa Allah da wannan ni’ima

Umar Ibrahim Umar
Alhamdulillah gaskiya dai damunar bana ba’a cewa komai sai dai addu’a Allah ya bamu wucewa lafiya wanda ta yi sanadiyar rasuwarsu Allah ya karbi shahadarsu wanda suka yi asarar dukiya kuma Allah ya mayar musu da alheri, Amin

Labarai Masu Nasaba

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

It’z Jameel Moh’d
Masha Allah, a nan jihar Taraba mu dai alhmdullah sai dai mu yi adu’ar fatan zaman lafiya mu girbe abinda muka shuga lafiya cikin kwanciyar hankali

Adamu Yunusa Ibrahim
Inda mu ke kam babu wata matsala. Alhamdulillah

Rah’iss Abba Lawan
Mu kam Alhamdulillahi bamu da matsala da ruwan sama

Abdulmumini Sese
Har mun fara girbi

Isma’il Hussain Musa
Mu kam sai godiya, Allah ya kara mana lafiya

Nuruddeen Muhammad Funtua
Ina fatan alkhairi a gareku baki daya yan uwa da abokan arziki. Mudai a namu yanki sai dai godiya ga Allah madaukakin Sarki, ruwa kam ba a cewa komai, muna adu’ar Allah ya sa muga karshen ruwan lafiya, ya bamu damina mai albarka

Sani Ladan
Mudai kam a namu yanki sai godiya domin amfanin gonakinmu na kara kyau, muna fatan girbi mai kyau sakamakon wadataccen ruwan sama amma duk da haka ba a rasa asarar gine-gine ba Allah ya bamu alkhairan da ke cikin wannan damina

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta
Fatan mu shi ne ubangiji ya bamu mai albarka wanda kuma za mu iya sarrafawa

Yusuf Muhammad Jalingo
Mu a namu yankin (Gombe) sai godiya saboda wasu wuraren kamar su Bajoga da ke karamar hukumar Funakaye an samu asarar rayuka da dukiyar al’umma. Haka a jiya ma an sami yankewar wani hanya a wassu wuraren sai dai a kwaryar jiha abin da sauki kadan. Muna jan hankulan ‘yan uwa ake kulawa da magudanan ruwa saboda gujewa ambaliya, Allah ya bamu damuna mai albarka. Amiin

Amb Ibrahim Adam Dan-Sarauta
A gaskiya mu a Katsina Alhamdu-lillah, ana samun ruwa sosai sosai. Sannan kuma dai akwai saukin ambaliyar ruwa, kuma gidaje ba su cika rushewa kamar shekarun baya. Allah ka ba mu damina mai albarka ya kawo mana zaman lafiya da kwanciyar hankali.

Shamsi Umar Bakanike Dambatta
Tabbas a wannan mako and akko maudu’i mai matukar muhimmachi duba da yadda aka sha ruwa kamar da bakin kwarya, toh muma dai anan karamar hukumar Dambatta haka abin yake kamar yadda aka sha mamakon wannan ruwa a wurare daban-daban sai dai mu anan karamar hukumar Dambatta an sami rugujewar gine-gine domin kuwa a wasu yankin ma na karamar hukumar Dambatta hadda asarar rai da aka samu dama asarar dukiya da fatan dai Allah yajikan wanda suka rasu ya kuma kiyaye faruwar hakan anan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Harkokin Gidan Dirama Daga Bakin Ma’abotansa

Next Post

Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

Related

jam'iyyu
Rahotonni

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

3 weeks ago
Ruwan sama
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

4 weeks ago
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci
Rahotonni

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

1 month ago
Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

1 month ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

1 month ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

1 month ago
Next Post
Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.