• English
  • Business News
Friday, August 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Ruwan Sama Marka-marka Da Ake Yi A Sassan Nijeriya

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Rahotonni
0
Ra’ayoyinku A Kan Ruwan Sama Marka-marka Da Ake Yi A Sassan Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau mun kawo muku ra’ayoyin masu karatun mune a kan halin da ake ciki a yankunan su bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya da ake fuskanta a wasu jihohin Arewacin Nijeriya a ‘yan kwanakin nan.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Gaskiya bana kam a garin Gombe mun samu ambaliyar ruwan sama musamman a yankin kananan hukumomin Jihar Gombe irin su Bajoga da Kwami da sauransu sai dai matsalar gwamnati ta yi ko inkula da su gaskiya, daga karshe muna kira da gwamnoni dasu dubi lamarin don kawo gyara tara da bayar da tallafi ga wadanda lamarin ya shafa.

Sakodaga ibrahim Hassan Minister Abban Adila da Ansar jihar Gombe.

It’z Sam Dambatta
To mu dai anan yankinmu Alhmdulillah domin cikin ikon Allah da rushewar gidaje ko ambaliyar ruwa duk da sauki a wannan yankin namu. Muna kara gode wa Allah da wannan ni’ima

Umar Ibrahim Umar
Alhamdulillah gaskiya dai damunar bana ba’a cewa komai sai dai addu’a Allah ya bamu wucewa lafiya wanda ta yi sanadiyar rasuwarsu Allah ya karbi shahadarsu wanda suka yi asarar dukiya kuma Allah ya mayar musu da alheri, Amin

Labarai Masu Nasaba

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

It’z Jameel Moh’d
Masha Allah, a nan jihar Taraba mu dai alhmdullah sai dai mu yi adu’ar fatan zaman lafiya mu girbe abinda muka shuga lafiya cikin kwanciyar hankali

Adamu Yunusa Ibrahim
Inda mu ke kam babu wata matsala. Alhamdulillah

Rah’iss Abba Lawan
Mu kam Alhamdulillahi bamu da matsala da ruwan sama

Abdulmumini Sese
Har mun fara girbi

Isma’il Hussain Musa
Mu kam sai godiya, Allah ya kara mana lafiya

Nuruddeen Muhammad Funtua
Ina fatan alkhairi a gareku baki daya yan uwa da abokan arziki. Mudai a namu yanki sai dai godiya ga Allah madaukakin Sarki, ruwa kam ba a cewa komai, muna adu’ar Allah ya sa muga karshen ruwan lafiya, ya bamu damina mai albarka

Sani Ladan
Mudai kam a namu yanki sai godiya domin amfanin gonakinmu na kara kyau, muna fatan girbi mai kyau sakamakon wadataccen ruwan sama amma duk da haka ba a rasa asarar gine-gine ba Allah ya bamu alkhairan da ke cikin wannan damina

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta
Fatan mu shi ne ubangiji ya bamu mai albarka wanda kuma za mu iya sarrafawa

Yusuf Muhammad Jalingo
Mu a namu yankin (Gombe) sai godiya saboda wasu wuraren kamar su Bajoga da ke karamar hukumar Funakaye an samu asarar rayuka da dukiyar al’umma. Haka a jiya ma an sami yankewar wani hanya a wassu wuraren sai dai a kwaryar jiha abin da sauki kadan. Muna jan hankulan ‘yan uwa ake kulawa da magudanan ruwa saboda gujewa ambaliya, Allah ya bamu damuna mai albarka. Amiin

Amb Ibrahim Adam Dan-Sarauta
A gaskiya mu a Katsina Alhamdu-lillah, ana samun ruwa sosai sosai. Sannan kuma dai akwai saukin ambaliyar ruwa, kuma gidaje ba su cika rushewa kamar shekarun baya. Allah ka ba mu damina mai albarka ya kawo mana zaman lafiya da kwanciyar hankali.

Shamsi Umar Bakanike Dambatta
Tabbas a wannan mako and akko maudu’i mai matukar muhimmachi duba da yadda aka sha ruwa kamar da bakin kwarya, toh muma dai anan karamar hukumar Dambatta haka abin yake kamar yadda aka sha mamakon wannan ruwa a wurare daban-daban sai dai mu anan karamar hukumar Dambatta an sami rugujewar gine-gine domin kuwa a wasu yankin ma na karamar hukumar Dambatta hadda asarar rai da aka samu dama asarar dukiya da fatan dai Allah yajikan wanda suka rasu ya kuma kiyaye faruwar hakan anan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Harkokin Gidan Dirama Daga Bakin Ma’abotansa

Next Post

Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

Related

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

3 weeks ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

3 weeks ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

4 weeks ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

4 weeks ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

1 month ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

1 month ago
Next Post
Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

August 14, 2025
NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaƙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaƙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

August 14, 2025
Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

August 14, 2025
Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

August 14, 2025
Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

August 14, 2025
Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

August 14, 2025
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

August 14, 2025
Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

August 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Kama Mutane 107 Da Ake Zargi, Sun Ceto Mutane 20 A Cikin Mako Guda – DHQ

August 14, 2025
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

August 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.