• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Mauludin Nabiy (SAW)

by Aisha Seyoji
3 years ago
Mauludin Nabiy

A wannan makon mmun kawo muku ra’ayoyin al’umma ne a kan yadda aka gudanar da bukukuwan murnar bikin zagayowar ranar haihuwar Annabin Tsira, Muhammadu Bin Abdullah (SAW). Ga dai yadda suka tofa albarkacin bakin su

Comr Hassan S Umar
Alhamdulilahi, bukukuwa sun tafi yadda yakamata, Haka a fadin karamar hukumata ta Minjibir a Jihar Kano bana ma munata shagulgula.

Abubakar Ghali
To alhamdulillah gaskiya a wajejen mu Maulud ba kamar shekarar data gabata ba saboda matsalar tattalin arziki, amma muna godiya don ana ta bukukuwa du da maysion da ake fuskanta, Allah ya maimata mana

Omar Naseer Imam
Alhamdulillah, fatan mu zama masu yi don Allah, Allah ya ba mu ladan ayyukan da muka gabatar

It’z Jameel Moh’d
Alhamdulilah, muna godiya kwarai da gaske da muka samu kan mu a cikin masu murnar haihuwar fiyayyen halitta (SAW). Happy Maulud.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

Umar A Musa
Alhamdulilah, Allah Ya maimaita mana

Abdulmumini Sese
Maulud sa godiya

Umar Babagoro Dukku
Masha Allahu, Allah ya kara wa Annabi daraja

Murabbi Umar Muhammad
Labbaika Ya Rasurullahi

Murabbi Umar Muhammad
Allahumma Salli’alah Muhammad Wa’ali Muhammad.

Mamansadauki Rabi Atu Muhd
Masha Allah allahumma sali ala Muhammad wa Ali muhammad

Aliyu Ilyas Yusif
Allah ya kara wa Annabi daraja

Abubakar Infaki
Allah ya maimaita mana, amin summa amin.

Fafaalzazaal Rabiu Kano
Alhamdulilah, Allah ya kara wa Annabi daraja, amin

Hadiza Bello Hamza
Lallai mun sha biukukuwa, muna addu’ar Allah ya maimaita mana na badin badada

Lukman Alfah
A kullum Maulud sai kara karbuwa yake yi, mu kam mun yi bukukuwa yadda ya kamata

Akeela Murtala
Alhamdulilah, Allah ya maimaita mana wannan babbar ranar.

Zahara Murtala
Bukukuwan Maulud na wannan shekarar ya yi armashi, Allah ya maimaita mana

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)
Dausayin Musulunci

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Manzon Allah
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

October 17, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)
Dausayin Musulunci

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Next Post
Jakadan Sin A Najeriya Ya Halarci Dandalin Abuja Na 2022

Jakadan Sin A Najeriya Ya Halarci Dandalin Abuja Na 2022

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.