• Leadership Hausa
Monday, February 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Dausayin Musulunci

Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Mauludin Nabiy (SAW)

by Aisha Seyoji
4 months ago
in Dausayin Musulunci
0
Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Mauludin Nabiy (SAW)

A wannan makon mmun kawo muku ra’ayoyin al’umma ne a kan yadda aka gudanar da bukukuwan murnar bikin zagayowar ranar haihuwar Annabin Tsira, Muhammadu Bin Abdullah (SAW). Ga dai yadda suka tofa albarkacin bakin su

Comr Hassan S Umar
Alhamdulilahi, bukukuwa sun tafi yadda yakamata, Haka a fadin karamar hukumata ta Minjibir a Jihar Kano bana ma munata shagulgula.

Abubakar Ghali
To alhamdulillah gaskiya a wajejen mu Maulud ba kamar shekarar data gabata ba saboda matsalar tattalin arziki, amma muna godiya don ana ta bukukuwa du da maysion da ake fuskanta, Allah ya maimata mana

Omar Naseer Imam
Alhamdulillah, fatan mu zama masu yi don Allah, Allah ya ba mu ladan ayyukan da muka gabatar

It’z Jameel Moh’d
Alhamdulilah, muna godiya kwarai da gaske da muka samu kan mu a cikin masu murnar haihuwar fiyayyen halitta (SAW). Happy Maulud.

Labarai Masu Nasaba

Kyawawan Dabi’u, Tausayi, Jinkai Da Rahamar Manzon Allah (SAW)

Hakuri Da Baiwar (Kyautar) Manzon Allah (SAW)

Umar A Musa
Alhamdulilah, Allah Ya maimaita mana

Abdulmumini Sese
Maulud sa godiya

Umar Babagoro Dukku
Masha Allahu, Allah ya kara wa Annabi daraja

Murabbi Umar Muhammad
Labbaika Ya Rasurullahi

Murabbi Umar Muhammad
Allahumma Salli’alah Muhammad Wa’ali Muhammad.

Mamansadauki Rabi Atu Muhd
Masha Allah allahumma sali ala Muhammad wa Ali muhammad

Aliyu Ilyas Yusif
Allah ya kara wa Annabi daraja

Abubakar Infaki
Allah ya maimaita mana, amin summa amin.

Fafaalzazaal Rabiu Kano
Alhamdulilah, Allah ya kara wa Annabi daraja, amin

Hadiza Bello Hamza
Lallai mun sha biukukuwa, muna addu’ar Allah ya maimaita mana na badin badada

Lukman Alfah
A kullum Maulud sai kara karbuwa yake yi, mu kam mun yi bukukuwa yadda ya kamata

Akeela Murtala
Alhamdulilah, Allah ya maimaita mana wannan babbar ranar.

Zahara Murtala
Bukukuwan Maulud na wannan shekarar ya yi armashi, Allah ya maimaita mana

Previous Post

‘Yansanda Sun Kama Mutum 45 Kan Laifuka Daban-daban A Adamawa

Next Post

Jakadan Sin A Najeriya Ya Halarci Dandalin Abuja Na 2022

Related

Dabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa
Dausayin Musulunci

Kyawawan Dabi’u, Tausayi, Jinkai Da Rahamar Manzon Allah (SAW)

2 days ago
Dabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa
Dausayin Musulunci

Hakuri Da Baiwar (Kyautar) Manzon Allah (SAW)

3 weeks ago
Dabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa
Dausayin Musulunci

Kyawawan Dabi’u Da Hasken Sanin Allah, Halittar Annabawa Ce Ba Koya Suke Ba

2 months ago
Ka’idojin Mu’amala Da Mutane Guda (2)
Dausayin Musulunci

Ka’idojin Mu’amala Da Mutane Guda (2)

2 months ago
Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Sace Jarirai Sabbin Haihuwa A Anambra 
Dausayin Musulunci

Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Sace Jarirai Sabbin Haihuwa A Anambra 

2 months ago
Dabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa
Dausayin Musulunci

Kyawawan Halaye 2: Wasu Annabawa Da Sauran Bayin Allah Da Suka Yi Magana A Tsummar Jego

2 months ago
Next Post
Jakadan Sin A Najeriya Ya Halarci Dandalin Abuja Na 2022

Jakadan Sin A Najeriya Ya Halarci Dandalin Abuja Na 2022

LABARAI MASU NASABA

Wata Mata Ta Yi Wuf Ta Aure Saurayin Diyarta A Kano

Ya Uwargida Za Ta Yi Da Mijin Da Bai Iya Zaman Hira Ba?

February 6, 2023
Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

Rikicin ‘Yan Bindiga: Adadin Mutanen Da Aka Kashe Ya Karu Sama Da Mutum 100 A Katsina

February 6, 2023
Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

Gwamnonin Kaduna, Kogi Da Zamfara Sun Maka Gwamnati A Kotu Kan Karancin Kudi

February 6, 2023
Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

Kotun Koli Ta Tabbatar Da Ahmad Lawan A Matsayin Dan Takarar APC A Yobe Ta Arewa

February 6, 2023
PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

PDP Ta Zargi Tinubu Da APC Kan Boye Sabbin Kudi Don Sayen Kuri’u

February 6, 2023
Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

Kwalliyar Doguwar Rigar Abaya

February 6, 2023
2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

2023: Ibo Mazauna Kano Sun Goyi Bayan Takarar Atiku

February 6, 2023
2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

2023: Mun Yi Nasarar Gwajin Na’urar Tantance Rajistar Zaɓe – INEC

February 6, 2023
Tashoshin Talabijin 6 Zasu Haska Shiri Na Musanman Kan Rayuwar Shugaba Buhari

Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Da Aka Yi Wa ‘Yan Banga A Katsina

February 6, 2023
Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

February 5, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.