• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Sallar Layya

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Al'adu
0
rago
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum warahmatullah!da fatan an yi Sallah lafiya ,Allah ya maimaita mana, a wannan makon muna dauke ne da tsokacin ku ne a kan yadda kuka gudanar da bukukuwan Sallar Layya. Da abubuwa da ba zaku manta da shi ba? Ga dai irin yadda kuka bayyana ra’ayoyin naku.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Gadiya ga Allah Madaukakin Sarki wanda ya bamu ikon ganin ranar sallah, abinda ba damu mantaba da shi ba shi ne ganin yadda Alhazai suka yi aikin haji a wannan shekara a kasa Mai tsarki duba da yadda tuntashin mu yawanci bamu taba ganin an dakatar da yin aikin ba a kasa Mai tsarki, daga karshe mu mutanen Nigeria mungudanar da sallah cikin koshin lafiya da fatan Allah yamai maita mana ya bamu ladan ibada da mu ka yi Ameen ya Allah.

  • Noman Kashu A Saukake

Baban Khairat
Alhamdulillaah mun gudanar da bukukuwan sallah cikin koshin lafiya, In dai akwai lafiya, shi ne komai

Mahdee Bashir
Sallah mun yi ta lafiya duk da halin da ake ciki na matsin rayuwa don kuwa yawancin ma’aikatan gwamnatin tarayya da na jihiohi basu samu albashi ba amma muna godiya da yake mun yi a cikin koshin lafiya

Aliyu Hassan Kumo
Masha Allah. Hidiman Sallah saidai godiya. Addu’ar mu shine, Allah ya yassare mana al’amura, ya kuma maimaita mana

Labarai Masu Nasaba

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

GORON JUMA’A 20-06-2025

Shamsuddeen Ahmad Idris
Amin ya Allah. Bikin sallah dai an yi shi yadda aka saba sai dai walwalar cikinsa kam ba kamar yadda ake yi kullum ba. Wasu wuraren ma in kashi ga kamar ba sallah ake yi ba. Ko kamshin nama da da muke ji ya mamaye unguwa gaba daya a lokacin sallah, yanzu kam sai ka wuce gida a kalla uku, kafin kaji kamshi a gida daya. Allah ya kyauta
Abinda ba za mu mantaba kuma shi ne wani hoto da ya zagaya yanar gizo da hoton shugaban kasa zai yanka wani dan karamin rago wai saboda ganin yadda tattalin arziki ya rushe a Nijeriya, tabbas ba zan manta da wannan rainin hankalin ba. Ina mana barka da sallah!!!

Muhd Basheer Sa’ad
Abu mai dadi gare ni da ba zan manta dashi ba shi ne, na yi Sallar idi tare da mai girma Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Mai Girma Sarkin Daura Alhaji Umar Faruk, Allah ya maimaita mana, Amin.

Hadiza Bello Hamza
Alhammdulillah, mun yi Sallah lafiya, da fatan Allah ya karba mana dukkan ibadunmu, ina mika gausuwa ga dukkan ma’aikatan jaridar Leadership Hausaa, Allah ya kara daukaka, amin.

Ahmad Bello Hamza
Mun yi Sallah lafiya kalau, mun gudanar da adu’o’in neman zaman lafiya ga kasar mu Nijeriya, Allah ya kawo mana karshen lamarin matsalar tsaro, Allah ya taimaki jami’an tsaronmu Ya kare mana su


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da ‘Yan Nijeriya Sun San Takurar Da ‘Yan Wasu Ƙasashen Ke Ciki Da Sun Gode Wa Allah —Buhari

Next Post

Kano Ke Kan Gaba Wajen Shan Maltina, In Ji Kabiru Kasim

Related

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya
Goron Juma'a

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

1 month ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 20-06-2025

2 months ago
Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana
Al'adu

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

2 months ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 30-03-2025

2 months ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 16/05/2025

3 months ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 28-03-2025

4 months ago
Next Post
maltina

Kano Ke Kan Gaba Wajen Shan Maltina, In Ji Kabiru Kasim

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

August 5, 2025
Gwamna Aiyedatiwa Ya Bai wa Ƴar Super Falcons Tosin Demehin ₦30m Da Gida

Gwamna Aiyedatiwa Ya Bai wa Ƴar Super Falcons Tosin Demehin ₦30m Da Gida

August 5, 2025
LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

LASTMA Ta Rufe Gidan Casu A Legas Saboda Karya Dokar Hanya

August 5, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

August 5, 2025
Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

Tsauraran Manufofin Tattalin Arziƙin Tinubu Ya Ƙara Yawan Matalauta – Falana

August 5, 2025
BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.