ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Yadda Aka Gudanar Da Bukukuwan Sallar Layya

by Aisha Seyoji
4 years ago
rago

Assalamu alaikum warahmatullah!da fatan an yi Sallah lafiya ,Allah ya maimaita mana, a wannan makon muna dauke ne da tsokacin ku ne a kan yadda kuka gudanar da bukukuwan Sallar Layya. Da abubuwa da ba zaku manta da shi ba? Ga dai irin yadda kuka bayyana ra’ayoyin naku.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Gadiya ga Allah Madaukakin Sarki wanda ya bamu ikon ganin ranar sallah, abinda ba damu mantaba da shi ba shi ne ganin yadda Alhazai suka yi aikin haji a wannan shekara a kasa Mai tsarki duba da yadda tuntashin mu yawanci bamu taba ganin an dakatar da yin aikin ba a kasa Mai tsarki, daga karshe mu mutanen Nigeria mungudanar da sallah cikin koshin lafiya da fatan Allah yamai maita mana ya bamu ladan ibada da mu ka yi Ameen ya Allah.

  • Noman Kashu A Saukake

Baban Khairat
Alhamdulillaah mun gudanar da bukukuwan sallah cikin koshin lafiya, In dai akwai lafiya, shi ne komai

ADVERTISEMENT

Mahdee Bashir
Sallah mun yi ta lafiya duk da halin da ake ciki na matsin rayuwa don kuwa yawancin ma’aikatan gwamnatin tarayya da na jihiohi basu samu albashi ba amma muna godiya da yake mun yi a cikin koshin lafiya

Aliyu Hassan Kumo
Masha Allah. Hidiman Sallah saidai godiya. Addu’ar mu shine, Allah ya yassare mana al’amura, ya kuma maimaita mana

LABARAI MASU NASABA

Goron Juma’a

GORON JUMA’A 22-05-2026

Shamsuddeen Ahmad Idris
Amin ya Allah. Bikin sallah dai an yi shi yadda aka saba sai dai walwalar cikinsa kam ba kamar yadda ake yi kullum ba. Wasu wuraren ma in kashi ga kamar ba sallah ake yi ba. Ko kamshin nama da da muke ji ya mamaye unguwa gaba daya a lokacin sallah, yanzu kam sai ka wuce gida a kalla uku, kafin kaji kamshi a gida daya. Allah ya kyauta
Abinda ba za mu mantaba kuma shi ne wani hoto da ya zagaya yanar gizo da hoton shugaban kasa zai yanka wani dan karamin rago wai saboda ganin yadda tattalin arziki ya rushe a Nijeriya, tabbas ba zan manta da wannan rainin hankalin ba. Ina mana barka da sallah!!!

Muhd Basheer Sa’ad
Abu mai dadi gare ni da ba zan manta dashi ba shi ne, na yi Sallar idi tare da mai girma Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Mai Girma Sarkin Daura Alhaji Umar Faruk, Allah ya maimaita mana, Amin.

Hadiza Bello Hamza
Alhammdulillah, mun yi Sallah lafiya, da fatan Allah ya karba mana dukkan ibadunmu, ina mika gausuwa ga dukkan ma’aikatan jaridar Leadership Hausaa, Allah ya kara daukaka, amin.

Ahmad Bello Hamza
Mun yi Sallah lafiya kalau, mun gudanar da adu’o’in neman zaman lafiya ga kasar mu Nijeriya, Allah ya kawo mana karshen lamarin matsalar tsaro, Allah ya taimaki jami’an tsaronmu Ya kare mana su

Sallar
Aisha Seyoji
+ postsBio
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Mata Mu Kara Hakuri A Zamantakewar Aure -Aisha Seyoji
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Ra’ayoyinku A Kan Ba Da Bashi Ga Daliban Manyan Makarantu
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Abin Haushi, Mata Sun Mayar Da Maza Tamkar Bola

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

Goron Juma’a

June 5, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
Next Post
maltina

Kano Ke Kan Gaba Wajen Shan Maltina, In Ji Kabiru Kasim

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.