• English
  • Business News
Tuesday, July 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rahoton Shekara-shekara Kan ‘Yancin Addinai Na Duniya, Yana Fallasa Munafuncin Amurka Da Ma’auni Biyu Da Take Dauka

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Rahoton Shekara-shekara Kan ‘Yancin Addinai Na Duniya, Yana Fallasa Munafuncin Amurka Da Ma’auni Biyu Da Take Dauka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar da abin da ake kira wai “Rahoton ‘Yancin Addinai na Duniya na 2021” a ranar 2 ga watan Yuni, inda ta lissafa abubuwan da ake kira “laifi” na kasar Sin game da hanawa da take hakkin yin addini.

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya gabatar da jawabi a taron bayar da rahoton, inda ya ci gaba da bata sunan manufofin kabilu da na addinai na kasar Sin.

Game da haka, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian ya bayyana a yau Litinin cewa, girmamawa da kare ‘yancin bin addinai shi ne ainihin manufar addini ta jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin da gwamnatin kasar. Abubuwan dake da alaka da kasar Sin a cikin rahoton na Amurka, da kuma jawabin sakatare Blinken kan manufofin kasar Sin, sun yi watsi da gaskiya, kuma cike da kyamar akida, da tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin. Kasar Sin ba ta gamsu da hakan ba, kuma tana adawa da hakan.

Kakakin ya yi nuni da cewa, ”Kisan kare dangi’ a jihar Xinjiang, karya ce ta wannan karni, wanda kasar Sin ta sha karyatawa bisa gaskiya da alkaluma.

Baku gaji da saurare ba, mun gaji da magana a kai. Dalilin da ya sa Amurka ta yi ta yada karairayi da ke da alaka da Xinjiang, Tibet da Hong Kong shi ne, kawai don neman fakewar batanci da murkushe kasar Sin, da kuma amfani da ita a matsayin wani makami wajen tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin da kuma raba kan kasar.”

Labarai Masu Nasaba

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

Har ila yau, an ba da rahoton cewa, jami’an karamin ofishin jakadancin Amurka a Guangzhou, Sheila Carey da Andrew Chira, sun bayyana wa bakin a wata liyafa a shekarar 2021 cewa, gwamnatin Amurka tana fatan ‘yan kasuwan Amurka su fahimci cewa, yin amfani da jihar Xinjiang wajen yayata batutuwan na aikin tilastawa, kisan kare dangi, da kuma kai hari kan al’amuran kare hakkin bil’adama, “kokawa ce” kuma “hanya ce mai amfani.” Babban burin shi ne “shigar da gwamnatin kasar Sin cikin mawuyacin hali.”

Yayin da yake amsa tambaya game da wannan batun, kakakin ya ce, “Idan bayanan da ka ambata gaskiya ne, ba zan yi mamaki ba ko kadan, domin wannan ba shine karo na farko ba da jami’an Amurka suka ‘fadi a bayyane’. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Shan Yabo Kan Gudunmawarta Ga Kare Muhallin Duniya

Next Post

EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

Related

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi
Daga Birnin Sin

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

22 minutes ago
Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

1 hour ago
Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO
Daga Birnin Sin

Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

2 hours ago
Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

20 hours ago
Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal
Daga Birnin Sin

Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

21 hours ago
Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin

22 hours ago
Next Post
EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

LABARAI MASU NASABA

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

Karin Maganar Sinawa: Koyar Da Su Ya Fi Bayar Da Kifi

July 22, 2025
Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samar Da Karin Guraben Aikin Yi Miliyan 6.95 A Rabin Farko Na Bana

July 22, 2025
Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

Yanzu-Yanzu: Majalisa Ta Amince Wa Tinubu Ciwo Bashin Dala Biliyan 21

July 22, 2025
Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

Sin Da Masar Za Su Karfafa Dangantakarsu Karkashin Kungiyar SCO

July 22, 2025
Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

July 22, 2025
Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro

July 22, 2025
Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

Rayuwata Na Cikin Hatsari, A Dawo Min Da Jami’an Tsarona – Natasha 

July 22, 2025
Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

July 22, 2025
Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

July 22, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

July 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.