• English
  • Business News
Sunday, September 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rahoton Shekara-shekara Kan ‘Yancin Addinai Na Duniya, Yana Fallasa Munafuncin Amurka Da Ma’auni Biyu Da Take Dauka

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Rahoton Shekara-shekara Kan ‘Yancin Addinai Na Duniya, Yana Fallasa Munafuncin Amurka Da Ma’auni Biyu Da Take Dauka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar da abin da ake kira wai “Rahoton ‘Yancin Addinai na Duniya na 2021” a ranar 2 ga watan Yuni, inda ta lissafa abubuwan da ake kira “laifi” na kasar Sin game da hanawa da take hakkin yin addini.

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya gabatar da jawabi a taron bayar da rahoton, inda ya ci gaba da bata sunan manufofin kabilu da na addinai na kasar Sin.

Game da haka, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian ya bayyana a yau Litinin cewa, girmamawa da kare ‘yancin bin addinai shi ne ainihin manufar addini ta jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin da gwamnatin kasar. Abubuwan dake da alaka da kasar Sin a cikin rahoton na Amurka, da kuma jawabin sakatare Blinken kan manufofin kasar Sin, sun yi watsi da gaskiya, kuma cike da kyamar akida, da tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin. Kasar Sin ba ta gamsu da hakan ba, kuma tana adawa da hakan.

Kakakin ya yi nuni da cewa, ”Kisan kare dangi’ a jihar Xinjiang, karya ce ta wannan karni, wanda kasar Sin ta sha karyatawa bisa gaskiya da alkaluma.

Baku gaji da saurare ba, mun gaji da magana a kai. Dalilin da ya sa Amurka ta yi ta yada karairayi da ke da alaka da Xinjiang, Tibet da Hong Kong shi ne, kawai don neman fakewar batanci da murkushe kasar Sin, da kuma amfani da ita a matsayin wani makami wajen tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin da kuma raba kan kasar.”

Labarai Masu Nasaba

Masana Sun Yaba Da Shawarar GGI Da Kasar Sin Ta Gabatar A Taron Kara Wa Juna Sani Na CMG 

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Hau Turbar Hadin Gwiwa Da Samun Moriyar Juna A Sabon Lokaci

Har ila yau, an ba da rahoton cewa, jami’an karamin ofishin jakadancin Amurka a Guangzhou, Sheila Carey da Andrew Chira, sun bayyana wa bakin a wata liyafa a shekarar 2021 cewa, gwamnatin Amurka tana fatan ‘yan kasuwan Amurka su fahimci cewa, yin amfani da jihar Xinjiang wajen yayata batutuwan na aikin tilastawa, kisan kare dangi, da kuma kai hari kan al’amuran kare hakkin bil’adama, “kokawa ce” kuma “hanya ce mai amfani.” Babban burin shi ne “shigar da gwamnatin kasar Sin cikin mawuyacin hali.”

Yayin da yake amsa tambaya game da wannan batun, kakakin ya ce, “Idan bayanan da ka ambata gaskiya ne, ba zan yi mamaki ba ko kadan, domin wannan ba shine karo na farko ba da jami’an Amurka suka ‘fadi a bayyane’. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Shan Yabo Kan Gudunmawarta Ga Kare Muhallin Duniya

Next Post

EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

Related

Masana Sun Yaba Da Shawarar GGI Da Kasar Sin Ta Gabatar A Taron Kara Wa Juna Sani Na CMG 
Daga Birnin Sin

Masana Sun Yaba Da Shawarar GGI Da Kasar Sin Ta Gabatar A Taron Kara Wa Juna Sani Na CMG 

14 minutes ago
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Hau Turbar Hadin Gwiwa Da Samun Moriyar Juna A Sabon Lokaci
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Hau Turbar Hadin Gwiwa Da Samun Moriyar Juna A Sabon Lokaci

1 hour ago
Kasar Sin Na Son Karfafa Hadin Gwiwar Masana’antu Da Dukkan Bangarori
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Son Karfafa Hadin Gwiwar Masana’antu Da Dukkan Bangarori

2 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Bayyana Ra’ayin Kasar Kan Rikicin Falasdinu Da Isra’ila
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Bayyana Ra’ayin Kasar Kan Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

3 hours ago
Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO
Daga Birnin Sin

Kin Amincewar Japan Game Da Muggan Laifukan Yakin Da Ta Aikata Ya Dakatar Da Bukatar Sin Ga Hukumar UNESCO

21 hours ago
An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Fim Mai Taken Shen Zhou 13 A Kasar Birtaniya

22 hours ago
Next Post
EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

LABARAI MASU NASABA

Masana Sun Yaba Da Shawarar GGI Da Kasar Sin Ta Gabatar A Taron Kara Wa Juna Sani Na CMG 

Masana Sun Yaba Da Shawarar GGI Da Kasar Sin Ta Gabatar A Taron Kara Wa Juna Sani Na CMG 

September 21, 2025
arewa

Lokaci Yayi Da Shugabannin Arewa Za Su Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Yankin –  ACI

September 21, 2025
Yadda Wasu Mata Ke Gwada Mazansu Ta Hanyar Magana Da Su Ta Wasu Hanyoyi Don Sanin Ku Suna Kula Mata

Yadda Wasu Mata Ke Gwada Mazansu Ta Hanyar Magana Da Su Ta Wasu Hanyoyi Don Sanin Ku Suna Kula Mata

September 21, 2025
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Hau Turbar Hadin Gwiwa Da Samun Moriyar Juna A Sabon Lokaci

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Hau Turbar Hadin Gwiwa Da Samun Moriyar Juna A Sabon Lokaci

September 21, 2025
Amurka

Mata Ne Ƙashin Bayan Gyaran Duk Wata Al’umma, In Ji  Sheik Shamsudeen

September 21, 2025
Kasar Sin Na Son Karfafa Hadin Gwiwar Masana’antu Da Dukkan Bangarori

Kasar Sin Na Son Karfafa Hadin Gwiwar Masana’antu Da Dukkan Bangarori

September 21, 2025
Amurka

Yadda Ƴan Agbero’ Ke Cin Karensu Ba Babbaka A Abuja

September 21, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Bayyana Ra’ayin Kasar Kan Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Bayyana Ra’ayin Kasar Kan Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

September 21, 2025
SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

SERAP, Amnesty Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Ƙarar Da Ya Shigar Kan Sowore, X Da Facebook

September 21, 2025
Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

Komai Nisan Dare Gari Zai Waye

September 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.