ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rahoton Shekara-shekara Kan ‘Yancin Addinai Na Duniya, Yana Fallasa Munafuncin Amurka Da Ma’auni Biyu Da Take Dauka

by CMG Hausa
4 years ago
Amurka

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fitar da abin da ake kira wai “Rahoton ‘Yancin Addinai na Duniya na 2021” a ranar 2 ga watan Yuni, inda ta lissafa abubuwan da ake kira “laifi” na kasar Sin game da hanawa da take hakkin yin addini.

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya gabatar da jawabi a taron bayar da rahoton, inda ya ci gaba da bata sunan manufofin kabilu da na addinai na kasar Sin.

Game da haka, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Zhao Lijian ya bayyana a yau Litinin cewa, girmamawa da kare ‘yancin bin addinai shi ne ainihin manufar addini ta jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin da gwamnatin kasar. Abubuwan dake da alaka da kasar Sin a cikin rahoton na Amurka, da kuma jawabin sakatare Blinken kan manufofin kasar Sin, sun yi watsi da gaskiya, kuma cike da kyamar akida, da tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin. Kasar Sin ba ta gamsu da hakan ba, kuma tana adawa da hakan.

ADVERTISEMENT

Kakakin ya yi nuni da cewa, ”Kisan kare dangi’ a jihar Xinjiang, karya ce ta wannan karni, wanda kasar Sin ta sha karyatawa bisa gaskiya da alkaluma.

Baku gaji da saurare ba, mun gaji da magana a kai. Dalilin da ya sa Amurka ta yi ta yada karairayi da ke da alaka da Xinjiang, Tibet da Hong Kong shi ne, kawai don neman fakewar batanci da murkushe kasar Sin, da kuma amfani da ita a matsayin wani makami wajen tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin da kuma raba kan kasar.”

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Har ila yau, an ba da rahoton cewa, jami’an karamin ofishin jakadancin Amurka a Guangzhou, Sheila Carey da Andrew Chira, sun bayyana wa bakin a wata liyafa a shekarar 2021 cewa, gwamnatin Amurka tana fatan ‘yan kasuwan Amurka su fahimci cewa, yin amfani da jihar Xinjiang wajen yayata batutuwan na aikin tilastawa, kisan kare dangi, da kuma kai hari kan al’amuran kare hakkin bil’adama, “kokawa ce” kuma “hanya ce mai amfani.” Babban burin shi ne “shigar da gwamnatin kasar Sin cikin mawuyacin hali.”

Yayin da yake amsa tambaya game da wannan batun, kakakin ya ce, “Idan bayanan da ka ambata gaskiya ne, ba zan yi mamaki ba ko kadan, domin wannan ba shine karo na farko ba da jami’an Amurka suka ‘fadi a bayyane’. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Amurka
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

EFCC Ta Cafke Dan Hidimar Kasa Da Wasu 18 Kan Zargin Damfara Ta Yanar Gizo A Kogi

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.