• English
  • Business News
Friday, May 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Yaki Da Miyagun Kwayoyi: NDLEA Ta Gurfanar Da Mutum 501 A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
Ranar Yaki Da Miyagun Kwayoyi: NDLEA Ta Gurfanar Da Mutum 501 A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Yaki da Sha da Hana Fataucin Miyagun kwayoyi ta Kasa (NDLEA), ta gurfanar da mutum 501 a kotu, bisa zargin ta’ammali da miyagun kwayoyi a Jihar Adamawa.

Shugaban hukumar a jihar, Femi Samson Agboala, ya sanar da haka a Yola, cikin bikin ranar na duniya, inda ya ce cikin mutum 501 akwai mata 10 da hukumar ta gurfanar gaban kotu.

  • Arsenal Ta Taya Timber Yuro Miliyan 30
  • Gwamnatin Kano Ta Kaddamar Da Dokar Ta-Baci Kan Masu Kwacen Waya

Ya kara da cewa “NDLEA ta gurfanar da mutum 501, ta taimaka wa 357 sun samu lafiya, ta kame haramtattun kwayoyi kilogiram 1,164.700, daga watan Yunin 2022 zuwa Mayun 2023.

“Mun samar da Naira dubu 781,00, daga hannun wadanda kotu ta samu laifin ta’ammali da miyagun kwayoyi, mun shigar ta asusun bai-daya na gwamnatin tarayya.

“Mun cafke mota kirar Corolla, babur mai kafa uku guda biyu, gidan kwana a garin Ngurore, a karamar hukumar Yola ta kudu, bayan mun gano kwayoyi masu nauyin kilogiram 250 an boye su cikin gidan” in ji Agboala.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

Da yake jawabi a bikin, gwamnan Jihar, Ahmadu Umaru Fintiri, ya ce gwamnatisa na goyon bayan da tallafawa duk wani shirin yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi a jihar.

Gwamnan wanda mataimakiyarsa, Farfesa Kaletapwa G. Farauta ta wakilta, ya kuma shawarci iyayen yara da su rika sa ido da lura da sha’anin yaransu a kowane lokaci.

Ya ce hakan zai taimaka wajen kawo karshen ta’ammali da miyagun kwayoyi a tsakanin matasa.

Ya kuma roki malaman Addini da sarakunan gargajiya da su bada tasu gudumuwar ta hanyar fadakar da matasa illar ta’ammali da miyagun kwayoyi, wanda ya ce hakan zai rage yaduwar haramtattun kwayoyin a cikin jama’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaMiyagun KwayoyiNDLEA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Arsenal Ta Taya Timber Yuro Miliyan 30

Next Post

Yanzu-yanzu: Tinubu Ya Mayar Da NEMA Da NAHCON Ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa

Related

Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

8 hours ago
Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja
Labarai

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

10 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

10 hours ago
Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi Gargaɗi Kan Cin Sabon Bashi
Manyan Labarai

Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi Gargaɗi Kan Cin Sabon Bashi

14 hours ago
Zaman lafiya
Labarai

MDD Ta Gudanar Da Bikin Ranar Tunawa Da Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Duniya Ta 2025

16 hours ago
Buhari Ya Yabi Tinubu, Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Rage Tsammani Da Dogon Buri
Manyan Labarai

Buhari Ya Yabi Tinubu, Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Rage Tsammani Da Dogon Buri

17 hours ago
Next Post
Yanzu-yanzu: Tinubu Ya Mayar Da NEMA Da NAHCON Ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa

Yanzu-yanzu: Tinubu Ya Mayar Da NEMA Da NAHCON Ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

May 29, 2025
An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

An Gudanar Da Dandalin Kawancen Birane Na Kasa Da Kasa Na Shanghai 

May 29, 2025
Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

Darajar Sashen Masana’antun AI Na Sin Ta Kai Kusan Yuan Biliyan 600

May 29, 2025
Yadda Rikici Ya Yi Sanadin Kashe DPO A Kano

‘Yansanda Sun Kama Mutane 41 Da Ake Zargi Da Kisan DPO A Kano

May 29, 2025
Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda

Sanarwar Bayan Taron Kolin Sin Da ASEAN Da GCC Ta Yi Nuni Ga Burin Kara Dunkulewa Waje Guda

May 29, 2025
Sin Ta Cimma Nasasar Harbar Na’urar Nazarin Tauraro a Sararin Sama Mai Lakabin “Tianwen-2”

Sin Ta Cimma Nasasar Harbar Na’urar Nazarin Tauraro a Sararin Sama Mai Lakabin “Tianwen-2”

May 29, 2025
Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Sakamakon Ambaliyar Ruwa A Neja

May 29, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

May 29, 2025
AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika

AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika

May 29, 2025
Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku

Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku

May 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.