• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rasha Ta Kashe ‘Yan Nijeriya 38 Masu Taimaka Wa Ukraine A Yaki

by Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Rasha Ta Kashe ‘Yan Nijeriya 38 Masu Taimaka Wa Ukraine A Yaki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ma’aikatar tsaro ta Kasar Rasha ta wallafa wasu jerin sunayen Sojojin haya da ta kashe wadanda ke taimakawa Ukraine a yakin ta, ciki har da ‘yan Nijeriya 38.

Kamar yadda jaridar Aminiya ta nakalto, Gidan Rediyon Faransa ya ruwaito cewa ’yan Nijeriya 38 daga cikin 85 da suka je taimaka wa Ukraine, sun mutu, a yayin da 35 suka koma gida, 12 na nan suna ci gaba da yaki a matsayin sojojin haya.

  • Za A Shafe Shekaru Kafin A Kawo Karshen Yakin Ukraine Da Rasha —NATO

Ma’aikatar tsaron Rasha ta yi Ikirarin cewa, “Duk da makudan kudin da Kasar Ukraine ke damka wa sojojin hayar, bai hana Sojojin Rasha dandake tarihin sojin hayar ba acikin Duniya.

“Tun daga ranar da Rasha ta afka Ukraine, mutane dubu 1, 831 ne suka isa Kasar Ukraine daga Poland suka zama Sojojin haya da nufin yakar Rasha, inda daga cikin su aka Kashe 378, a yayin da 272 suka arce zuwa kasashensu na asali.

“Akwai sojojin haya 3,321 da ke da rai, wadanda ba a kai ga kama su ba, ko kuma ba a kashe su ba, tana mai cewa daga ranar 17 ga watan Yuni, mayaka ‘yan kasashen waje 1,956 ne Rasha ta kashe, a yayin da sama da 1,700 suka arce zuwa kasashensu.”

Labarai Masu Nasaba

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Bauchi Ta Samu Rarar Kudi Naira Biliyan Daya Bayan Tsame Ma’aikatan Bogi

Next Post

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta

Related

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe
Labarai

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

5 hours ago
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina
Labarai

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

7 hours ago
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango
Manyan Labarai

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

8 hours ago
2023: Zarge-zargen PDP A Kaina Soki-burutsu Ne Kawai – Gwamnan Gombe
Labarai

Da Dumi-dumi: Kotu Ta Kori Karar Da ADC Ke Yi Kan Gwamnan Gombe

14 hours ago
Cutar Mashako
Labarai

Cutar Mashako: Mutum 453 Sun Mutu, 7,202 Sun Kamu Cikin Watanni 10 A Nijeriya.

15 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Tattaunawa Da ‘Yan Bindiga A Zamfara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Tattaunawa Da ‘Yan Bindiga A Zamfara

16 hours ago
Next Post
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta

Yadda 'Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.