• Leadership Hausa
Tuesday, June 28, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Rasha Ta Kashe ‘Yan Nijeriya 38 Masu Taimaka Wa Ukraine A Yaki

by Sulaiman
1 week ago
in Labarai
0
Rasha Ta Kashe ‘Yan Nijeriya 38 Masu Taimaka Wa Ukraine A Yaki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ma’aikatar tsaro ta Kasar Rasha ta wallafa wasu jerin sunayen Sojojin haya da ta kashe wadanda ke taimakawa Ukraine a yakin ta, ciki har da ‘yan Nijeriya 38.

Kamar yadda jaridar Aminiya ta nakalto, Gidan Rediyon Faransa ya ruwaito cewa ’yan Nijeriya 38 daga cikin 85 da suka je taimaka wa Ukraine, sun mutu, a yayin da 35 suka koma gida, 12 na nan suna ci gaba da yaki a matsayin sojojin haya.

  • Za A Shafe Shekaru Kafin A Kawo Karshen Yakin Ukraine Da Rasha —NATO

Ma’aikatar tsaron Rasha ta yi Ikirarin cewa, “Duk da makudan kudin da Kasar Ukraine ke damka wa sojojin hayar, bai hana Sojojin Rasha dandake tarihin sojin hayar ba acikin Duniya.

“Tun daga ranar da Rasha ta afka Ukraine, mutane dubu 1, 831 ne suka isa Kasar Ukraine daga Poland suka zama Sojojin haya da nufin yakar Rasha, inda daga cikin su aka Kashe 378, a yayin da 272 suka arce zuwa kasashensu na asali.

“Akwai sojojin haya 3,321 da ke da rai, wadanda ba a kai ga kama su ba, ko kuma ba a kashe su ba, tana mai cewa daga ranar 17 ga watan Yuni, mayaka ‘yan kasashen waje 1,956 ne Rasha ta kashe, a yayin da sama da 1,700 suka arce zuwa kasashensu.”

Labarai Masu Nasaba

Ba Zamu Rufe Rijistar Zabe Ba Har Sai Abinda Hali Ya Yi – Shugaban INEC

Yadda Aka Tilastawa Tsohon Alkalin-alkalai Tanko Yin Murabus Din Dole

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Bauchi Ta Samu Rarar Kudi Naira Biliyan Daya Bayan Tsame Ma’aikatan Bogi

Next Post

Yadda ‘Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta

Related

Ba Zamu Rufe Rijistar Zabe Ba Har Sai Abinda Hali Ya Yi – Shugaban INEC
Labarai

Ba Zamu Rufe Rijistar Zabe Ba Har Sai Abinda Hali Ya Yi – Shugaban INEC

8 mins ago
Zargin Cin Hanci: Alkalin Alkalai, Tanko Muhammad Ya Ajiye Mukaminsa
Labarai

Yadda Aka Tilastawa Tsohon Alkalin-alkalai Tanko Yin Murabus Din Dole

2 hours ago
Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara
Labarai

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Amince Da Dokar Hukunta ‘Yan Bindiga Da Sauran Laifuffuka

2 hours ago
Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu
Rahotonni

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

12 hours ago
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe
Labarai

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

13 hours ago
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika
Al'ajabi

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

14 hours ago
Next Post
Yadda ‘Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta

Yadda 'Yan Bindiga Suka Buɗe Wa Mahajjatan Sakkwato Wuta

LABARAI MASU NASABA

Ba Zamu Rufe Rijistar Zabe Ba Har Sai Abinda Hali Ya Yi – Shugaban INEC

Ba Zamu Rufe Rijistar Zabe Ba Har Sai Abinda Hali Ya Yi – Shugaban INEC

June 28, 2022
Zargin Cin Hanci: Alkalin Alkalai, Tanko Muhammad Ya Ajiye Mukaminsa

Yadda Aka Tilastawa Tsohon Alkalin-alkalai Tanko Yin Murabus Din Dole

June 28, 2022
Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Amince Da Dokar Hukunta ‘Yan Bindiga Da Sauran Laifuffuka

June 28, 2022
Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

June 27, 2022
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

June 27, 2022
An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

June 27, 2022
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

June 27, 2022
Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

June 27, 2022
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

June 27, 2022
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

June 27, 2022
ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.