• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

by Dakta Jamil Zarewa
2 months ago
in Al'adu
0
Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalaamu alaikum. Malam Allah ya kara maka imani da fahimta. Tambayata ita ce Mahaifina ne yake nuna bambanci a tsakaninmu sannan yana yawan zagin mahaifiyata musamman in kannena sun yi masa laifi sai ya kama zagin ta. Sai na nuna masa rashin jin dadi na da wannan al’amari har ya kai ga mun daga ma juna murya.

Karshe sai ya fara yi min Allah ya isa yana tsine mun, a yi mun bayani kan wannan lamari, na gode.

  • Kyawawan Dabi’u, Tausayi, Jinkai Da Rahamar Manzon Allah (SAW)

Wa alaikum assalam. Ya wajaba uba ya yi adalci a tsakanin ‘ya’yansa, Annabi (SAW) yana cewa : “Ku ji tsoron Allah ku yi adalci a tsakanin ‘ya’ya yanku”. Wannan ya sa lokacin da Sahabi Bashir ya yi wa dansa kyauta, ya nemi Annabi (SAW) ya yi shaida a kan haka, ya tambaye shi : shin duka ‘ya’yanka ka yi musu kyauta ? sai ya ce A’a, sai Manzon Allah ya ce : Ba ka so su zama daidai wajan yi maka biyayya? Ba zan yi shaida a kan zalunci ba”. Bukhari da Muslim sun rawaito wadannan riwayoyi.

Yin adalci a tsakanin iyalai yana inganta tarbiyya, yana sanyawa su ji tausayin Uba bayan ya girma, yana kara musu hadin kai da son juna.

Ya wajaba mazaje su sani cewa: zagin matayansu ya saba wa ka’idojin shari’a, kuma hanya ce ta tabarbarewar tarbiyya, domin yaran za su rabu biyu, wasu suna bayan mahaifinsu, wasu kuma Babarsu za su ga ta yi daidai.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Ya wajaba a tausasa harshe lokacin da za a yi magana da mahaifi saboda Allah ya hana fada wa Uba kalma mara kyau ko yaya take, kamar yadda ya zo a Suratul Isra’i.

Ba a son ana yın muguwar addu’a ga iyalai saboda in aka dace da lokacin amsar addu’a za ta zamar masa matsala.
Allah ne mafi sani.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

Next Post

Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

Related

Goro
Al'adu

GORON JUMA’A

14 hours ago
Goro
Al'adu

GORON JUMA’A

3 weeks ago
Goro
Al'adu

Goron Juma’a

4 weeks ago
Gurasar Fulawa
Al'adu

Gurasar Fulawa

2 months ago
Shawara Da Gargadi Ga Matan Facebook A Kan Tsiraici (Uwargida)
Al'adu

Shawara Da Gargadi Ga Matan Facebook A Kan Tsiraici (Uwargida)

2 months ago
Goro
Al'adu

GORON JUMA’A

2 months ago
Next Post
Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi - Buhari Ga 'Yan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.