• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Ilimin Iyaye Na Haifar Da Karuwar Yaran Da Ba Su Zuwa Makaranta (1)

by Idris Aliyu Daudawa
11 months ago
in Ilimi
0
Rashin Ilimin Iyaye Na Haifar Da Karuwar Yaran Da Ba Su Zuwa Makaranta (1)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rashin ilimi tsakanin manya da matasa ya zama wata babbar matsala, wadda har ta sa masana suke ganin irin lamarin ne yake taimkawa wajen karuwar yaran da ba su zuwa makaranta a Nijeriya.

Ilimin manya ana gane shi ne ta kason mutane daga shekara 15 wadanda suke iya karatu da rubutu, tare da fahimtar ‘yar karamar magana a kan rayuwarsu ta yau da kullum.

Gwamnatin tarayya ta kiyasta lamarin wadanda ke da ilimi ya kai kaso 69, wannan ya nuna ke nan kaso 31 har yanzu su  marasa ilimi, wanda kuma hakan yana nuna akwai mutane da yawa da basu da ilimi, wanda kuma hakan na nufin da akwai bukatar akwai abubuwan da suka kamata a yi ko daukar matakai dangane da hakan da zummar samun daidaiton da ake bukatar samu na wani mizani kamar fiye da kaso 90 na wadanda za su kasance masu ilimi.

  • Gwamnatin Tarayya Ita Kadai Ba Za Ta Iya Daukar Dawainiyar Kudaden Ilimi Ba – Minista
  • Gobara Ta Yi Sanadin Mutuwar Iyalan Kwamishinan Ilimi A Kano

Wadannan alkalumma da hukumar kula da kididdiga ta kasa ta fitar ya nuna sashen Arewacin Nijeriya shi ke da yawan al’ummar da basu da ilimi inda Jihar Yobe take mafi kankanta na kaso 7.23, Zamfara 19.16, Katsina na da kaso10.36 sai Sakkwato mai kaso 15.01, yayin da sashen Kudancin Nijeriya ke da yawan masu ilimi inda Jihar Imo ke jagorancin haka da kaso 96. 43, Legas kaso 96.3, Ekiti  kaso 95.79,sai Ribas da take da kaso 95.76.

Wannan kididdigar ta nuna da akwai wagegen gibi tsakanin sassan biyu wanda ya nuna da akwai bukatar a dauki mataki domin a cike shi gibin da ke da shi, na maganin matsalar da ta sa ake samun yara wadanda basu zuwa makaranta a Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

A kokarin ta na cike gibin ko gurbin da ake da shi hukumar kula da Ilimin manya da yaki da jahilci a wani taron da ta kir ana masuruwa da tsaki a Abuja, na yadda za a cimma buri na karuwar masu ilimin da ake bukata.

Da yake jawabi lokacin taron mai taken” matsalolin da ake fuskanta na gano yawan yaran da basu zuwa makaranta da matasa babban sakataren hukumar,Farfesa.Simon Akpama,’ya ce taron na wadanda za su taimaka sun hada kansu ne domin domin bunkasa ilimin yaki da jahilci a Nijeriya.

Ya kara bayanin cewa ba wata maganar boye- boye lamarin rashin ilimi a tsakanin manya da matasa wata hanya ce da matsalar  yawan yaran da basu zuwa makaranta,ta biyo har ta samu wurin da zata boye.

“Bugu da kari  ya kara bayani duk kokarin da ake na ganin an gano bakin zaren,akwai matsalolin da suke samar da karan- tsaye a kokarin da ake na kawo karshen rashin ilimi ko yaki da jahilcin manya da matasa,hakan ke taimakawa wajen karuwar yaran da basu zuwa makaranta.

Ya kara jaddada cewa ganin yadda lamarin yake ne yasa aka ga yafi dacewa inda har aka dauki mataki na maganin ko kawo karshen babbar matsalar da take damun kasa, inda aka dauki matakin ganin  dukkan manya da matasa sun samu dama ta kasancewa masu ilimi bayan sun yaki jahilci.

Yayin da yake karin haske cewa ilimi bai tsaya kawa ikan iya karatu da rubutu ba,kamar yadda yace  “ ilimi wani tubali ne inda ake fara gina gaba, domin yana ba kowa damar bunkasa al’umma da cigaban  wajen samar da abubuwan more rayuwa”.

Babban sakataren yayin da yake bayani kan yadda za a fita daga matsalar kamar yadda yace lamarin yana hannun manya da matasa wadanda gabarasu ke da dama ta samar da ko kawo cigaba, “fatan da ake da ita da muradai ‘yan gida daya ne inda akwai hanyoyin karuwa masu dama in an samu yakar jahilci aka samu ilimi.”

Manufar wannan taron it ace kira ga dukkan masu ruwa da tsaki su taimakawa kokarin da gwamnati take, inda iin aka hadza hannu daya za a iya gamawa da rashin ilimi ko jahilci, a sake saita ko daidaita tunanin manya da matasa su maida hankalinsu wajen bunkasa cigaban Nijeriya.

Akwai abubuwa da yawa wadanda suke taimakawa wajen karuwar jahilci a Nijeriya da suka hada da, jama’a kara yawa suke a Nijeriya, saboda karuwar da al’umma suke yi ne, shi yasa yawan wadanda basu yaki jahilci ba ke karuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sufeton ‘Yansanda Ya Amince Da Zanga-zangar Matsin Rayuwa, Ya Gindaya Sharadi

Next Post

Taron “Zurfafa Gyare-Gyaren Kasar Sin A Sabon Zamani Dama Ce Ga Duniya” Ya Kaddamar Da Jigo Da Zama Na Musamman Ga Kwararru

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

6 days ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

7 days ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

7 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

7 days ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

2 weeks ago
Next Post
Taron “Zurfafa Gyare-Gyaren Kasar Sin A Sabon Zamani Dama Ce Ga Duniya” Ya Kaddamar Da Jigo Da Zama Na Musamman Ga Kwararru

Taron “Zurfafa Gyare-Gyaren Kasar Sin A Sabon Zamani Dama Ce Ga Duniya” Ya Kaddamar Da Jigo Da Zama Na Musamman Ga Kwararru

LABARAI MASU NASABA

Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.