• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 

by Abubakar Abba
7 months ago
in Manyan Labarai
0
Rashin Tsaro: Sojoji Sun Sake Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda A Kaduna 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dakarun sojin rundunar ‘Forest Sanity’ sun sake kashe gungun ‘yan ta’adda a wani artabu da suka yi a dajin Galbi da ke a karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna.   

Wannan nasarar na zuwa ne bayan kwanaki da dakarun suka hallaka ‘yan ta’adda da dama a yankin na Chikun.

  • Tattalin Arzikin Sin Yana Ci Gaba Da Bunkasa Yadda Ya Kamata
  • Da Dumi-Dumi: Sha’aban Sharada ya fice daga APC zuwa jam’iyyar ADP

Wata kungiyar tsaro mai zaman kanta da ake kira da Eons a sanarwar da ta wallafa a shafinta na Tiwita a yau Talata ta ce, ‘yan ta’addar sun dawo yankin da lamarin ya auku ne domin kwashe wasu daga cikin ‘yan uwansu ‘yan ta’addar da dakarun soji suka kashe a artabun da aka yi da su har aka kashe su a ranar Asabar da ta wuce.

LEADERSHIP ta ruwaito gwamnatin jihar Kaduna ta ce, a kwanakin da suka wuce dakarun na ‘Forest Sanity’ sun kashe ‘yan ta’adda da kuma ‘yan bindiga a wani luguden wuta ta sama da suka kai.

Kwamishinan tsaron cikin gida na jihar, Samuel Aruwan ne, ya bayyana a cikin sanarwar da ya fitar, inda ya ce, an kashe ‘yan ta’addar ne a yankin Galbi da ke a karamar hukumar Cihikun

Labarai Masu Nasaba

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Aruwan ya ce, dakarun sun kuma kwace wasu makamai daga gun ‘yan ta’addar da suka hada da bindigar AK47 da GPMG da babura daga mafakar ‘yan ta’addar.

Gwamnatin jihar ta kuma bayar da wasu lambobin wayar tafi da gidanka da al’ummar jihar za su ke kiran Jami’an tsaro don bayar da sahihan bayanai, wadanda suke kamar haka, 09034000060 ko kuma 08170189999

Tags: 'Yan ta'addaDakaruSojojiYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tattalin Arzikin Sin Yana Ci Gaba Da Bunkasa Yadda Ya Kamata

Next Post

Dangantakar Sin Da Kasashen Afirka: Yabon Gwani Ya Zama Dole

Related

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara
Manyan Labarai

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

1 hour ago
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu
Manyan Labarai

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

2 hours ago
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya
Manyan Labarai

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

4 hours ago
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa
Manyan Labarai

Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

1 day ago
Na Matsu Na Kammala Wa’adin Mulkina -Buhari
Manyan Labarai

Na Matsu Na Kammala Wa’adin Mulkina -Buhari

1 day ago
Emefiele Ya Roki Gafarar ‘Yan Nijeriya Kan Matsalar Hada-Hadar Kudi Ta Intanet
Manyan Labarai

Emefiele Ya Roki Gafarar ‘Yan Nijeriya Kan Matsalar Hada-Hadar Kudi Ta Intanet

1 day ago
Next Post
Dangantakar Sin Da Kasashen Afirka: Yabon Gwani Ya Zama Dole

Dangantakar Sin Da Kasashen Afirka: Yabon Gwani Ya Zama Dole

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.